• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shirin Tsige Fubara: Gwamnonin PDP Za Su Gana Da Wike A Abuja

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
2023: Me Ya Sa Ake Rububin Wike?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnonin jam’iyyar PDP za su gana da ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike, kan halin da ake ciki a Jihar Ribas, yayin da ake neman tsige gwamnan Jihar, Siminalayi Fubara.

Darakta Janar na kungiyar gwamnonin PDP, CID Maduabum, ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar bayan taron kungiyar a ranar Talata.

  • Malaman Makaranta 1,700 Sun Koka Kan Rashin Biyan Su Albashin Shekaru 3 
  • CBN Ya Rufe Wasu Bankuna 754 Sakamakon Shiga Matsaloli

Gwamnonin za su gana da ministan a yau Laraba a ofishinsa.

Shugaban kungiyar, Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi, ne zai jagoranci wasu gwamnoni kusan 10 na jam’iyyar PDP zuwa ofishin ministan babban birnin tarayya Abuja domin tattaunawa.

“Bayan shawarar da aka cimma a taron kungiyar gwamnonin PDP a ranar Talata, 31 ga watan Oktoba, za mu ziyarci Ministan babban birnin tarayya Abuja, domin sasanci,” in ji sanarwar.

Labarai Masu Nasaba

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Kungiyar ta yi taro ne a ranar Talata inda ta bukaci ‘yan siyasa a Kudu-maso-Kudu da su yi wani abu don warware rikicin cikin ruwan sanyi.

Wadanda suka halarci taron sun hada da: Gwamna Bala Mohammed (Bauchi), Gwamna Ahmadu Fintiri (Adamawa), Gwamna Sheriff Oborevwori (Delta), Gwamna Ademola Adeleke (Osun), Gwamna Seyi Makinde (Oyo), Gwamna Caleb Mutfwang (Filato), Gwamna Godwin Obaseki. (Edo), Gwamna Kefas Agbu (Taraba), Gwamna Dauda Lawal (Zamfara), Gwamna Siminalayi Fubara (Ribas) da Mataimakin Gwamna Ifeanyi Ossai (Enugu).

A wajen taron, gwamnonin PDP sun yi maraba da shiga tsakani da shugaba Bola Tinubu ya yi ta hanyar ganawa da Fubara da Wike a fadar Aso Villa da ke Abuja da yammacin ranar Talata domin warware rikicin.

Ganawar da shugaban kasar ya yi da ‘yan siyasar biyu na PDP ya biyo bayan yunkurin tsige Fubara da majalisar dokokin jihar Ribas ta yi a ranar Litinin.

Majalisar dokokin jihar ta zargi gwamnan da aikata munanan ayyukan da ba su dace ba a matsayinsa na gwamna.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FubaraGwamnonin PDPSulhuWike
ShareTweetSendShare
Previous Post

Malaman Makaranta 1,700 Sun Koka Kan Rashin Biyan Su Albashin Shekaru 3 

Next Post

Yanzu-yanzu: ‘Yansanda Sun Cafke Shugaban NLC, Joe Ajaero A Imo

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

43 minutes ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

16 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

17 hours ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

20 hours ago
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

22 hours ago
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur
Manyan Labarai

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

22 hours ago
Next Post
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

Yanzu-yanzu: 'Yansanda Sun Cafke Shugaban NLC, Joe Ajaero A Imo

LABARAI MASU NASABA

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

September 13, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

September 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

September 13, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

September 13, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.