• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabin Sabuwar Shekara Ga Majalissar CPPCC

by CMG Hausa
3 years ago
新华社照片,北京,2022年12月30日
    全国政协举行新年茶话会
    12月30日,全国政协在北京举行新年茶话会。党和国家领导人习近平、李克强、栗战书、汪洋、李强、赵乐际、王沪宁、蔡奇、丁薛祥、李希、王岐山出席茶话会并观看演出。
    新华社记者 李学仁 摄

新华社照片,北京,2022年12月30日 全国政协举行新年茶话会 12月30日,全国政协在北京举行新年茶话会。党和国家领导人习近平、李克强、栗战书、汪洋、李强、赵乐际、王沪宁、蔡奇、丁薛祥、李希、王岐山出席茶话会并观看演出。 新华社记者 李学仁 摄

A yau Juma’a 30 ga watan Disamba ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gabatar da jawabin maraba da sabuwar shekarar 2023, ga taron ‘yan majalissar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin ko CPPCC.

Cikin jawabin na sa, shugaba Xi ya ce shekarar 2022 ta kasance mai matukar muhimmanci a tarihin JKS da kasar Sin.

  • Amurka Na Ci Gaba Da Cin Kare Ba Babaka A Kasar Syria

Domin kuwa a shekarar ne aka gudanar da babban taron wakilan JKS karo na 20 cikin nasara, inda kuma aka zayyana tsarin gina kasar Sin zuwa kasar gurguzu ta zamani daga dukkanin fannoni. Shugaban na Sin ya kara da cewa, Sin ta ci gaba da bunkasa ta fuskar tattalin arziki, ta kuma samu yabanya mai yalwa, tare da tabbatar da daidaito a fannin samar da guraben ayyukan yi, da farashin kayayyaki a shekarar ta 2022.

Kaza lika shugaba Xi ya ce Sin ta inganta matakan ta na shawo kan annobar COVID-19 daidai da yanayin da take ciki, domin tabbatar da kare al’umma da rayukan su gwargwadon ikon ta, kuma bisa yanayi mafi kankantar haifar da tasiri kan tattalin arziki, da ci gaban zamantakewar al’ummar ta.

Xi ya ce a shekarar 2022, majalissar CPPCC ta aiwatar da shawarwari, da tsare-tsaren kwamitin tsakiya na JKS, ta kuma bayar da sabbin gudummawa wajen gudanar da ayyukan JKS da ma kasar Sin baki daya.

LABARAI MASU NASABA

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Daga nan sai shugaba Xi ya bayyana fatan cewa, a shekarar 2023 da za a shiga, majalissar ta CPPCC za ta kara azama, wajen tabbatar da kara dunkulewar jagorancin JKS, ta yadda jam’iyyar za ta wanzar da ikon ta na zama jigo, kuma dandali na tabbatar da dimokaradiyya, wanda hakan zai ba da damar cin gajiya daga basira da karfin ikon ta, har a kai ga cimma nasarori, da ayyukan da aka sanya gaba, a sabuwar tafiyar wannan sabon zamani. (Saminu Alhassan)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika
Daga Birnin Sin

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba
Daga Birnin Sin

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
Next Post
Tawagar Jami’an Lafiya Sinawa Ta Shirya Horo Kan Kula Da Marasa Lafiya Dake Cikin Yanayi Mai Tsanani A Sudan

Tawagar Jami’an Lafiya Sinawa Ta Shirya Horo Kan Kula Da Marasa Lafiya Dake Cikin Yanayi Mai Tsanani A Sudan

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.