• English
  • Business News
Saturday, July 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabin Sabuwar Shekara Ga Majalissar CPPCC

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabin Sabuwar Shekara Ga Majalissar CPPCC

新华社照片,北京,2022年12月30日 全国政协举行新年茶话会 12月30日,全国政协在北京举行新年茶话会。党和国家领导人习近平、李克强、栗战书、汪洋、李强、赵乐际、王沪宁、蔡奇、丁薛祥、李希、王岐山出席茶话会并观看演出。 新华社记者 李学仁 摄

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Juma’a 30 ga watan Disamba ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gabatar da jawabin maraba da sabuwar shekarar 2023, ga taron ‘yan majalissar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin ko CPPCC.

Cikin jawabin na sa, shugaba Xi ya ce shekarar 2022 ta kasance mai matukar muhimmanci a tarihin JKS da kasar Sin.

  • Amurka Na Ci Gaba Da Cin Kare Ba Babaka A Kasar Syria

Domin kuwa a shekarar ne aka gudanar da babban taron wakilan JKS karo na 20 cikin nasara, inda kuma aka zayyana tsarin gina kasar Sin zuwa kasar gurguzu ta zamani daga dukkanin fannoni. Shugaban na Sin ya kara da cewa, Sin ta ci gaba da bunkasa ta fuskar tattalin arziki, ta kuma samu yabanya mai yalwa, tare da tabbatar da daidaito a fannin samar da guraben ayyukan yi, da farashin kayayyaki a shekarar ta 2022.

Kaza lika shugaba Xi ya ce Sin ta inganta matakan ta na shawo kan annobar COVID-19 daidai da yanayin da take ciki, domin tabbatar da kare al’umma da rayukan su gwargwadon ikon ta, kuma bisa yanayi mafi kankantar haifar da tasiri kan tattalin arziki, da ci gaban zamantakewar al’ummar ta.

Xi ya ce a shekarar 2022, majalissar CPPCC ta aiwatar da shawarwari, da tsare-tsaren kwamitin tsakiya na JKS, ta kuma bayar da sabbin gudummawa wajen gudanar da ayyukan JKS da ma kasar Sin baki daya.

Labarai Masu Nasaba

In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba

Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana

Daga nan sai shugaba Xi ya bayyana fatan cewa, a shekarar 2023 da za a shiga, majalissar ta CPPCC za ta kara azama, wajen tabbatar da kara dunkulewar jagorancin JKS, ta yadda jam’iyyar za ta wanzar da ikon ta na zama jigo, kuma dandali na tabbatar da dimokaradiyya, wanda hakan zai ba da damar cin gajiya daga basira da karfin ikon ta, har a kai ga cimma nasarori, da ayyukan da aka sanya gaba, a sabuwar tafiyar wannan sabon zamani. (Saminu Alhassan)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Muna Ci Gaba Da Kokarin Ceto Sojar Da Aka Sace – Sojoji 

Next Post

Tawagar Jami’an Lafiya Sinawa Ta Shirya Horo Kan Kula Da Marasa Lafiya Dake Cikin Yanayi Mai Tsanani A Sudan

Related

In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba
Daga Birnin Sin

In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba

17 hours ago
Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana

17 hours ago
Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita
Daga Birnin Sin

Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita

18 hours ago
Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin

19 hours ago
Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu
Daga Birnin Sin

Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

20 hours ago
Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba
Daga Birnin Sin

Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba

21 hours ago
Next Post
Tawagar Jami’an Lafiya Sinawa Ta Shirya Horo Kan Kula Da Marasa Lafiya Dake Cikin Yanayi Mai Tsanani A Sudan

Tawagar Jami’an Lafiya Sinawa Ta Shirya Horo Kan Kula Da Marasa Lafiya Dake Cikin Yanayi Mai Tsanani A Sudan

LABARAI MASU NASABA

Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

July 5, 2025
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

July 5, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

July 5, 2025
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

July 5, 2025
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

July 5, 2025
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

July 5, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

July 5, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

July 5, 2025
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

July 5, 2025
Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.