Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Kasar Sin Zai Ba Da Amsa Ga Tambayoyin Da Mutanen Duniya Za Su Yi Game Da Kasarsa

by
4 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Shugaban Kasar Sin Zai Ba Da Amsa Ga Tambayoyin Da Mutanen Duniya Za Su Yi Game Da Kasarsa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

A gobe Litinin, shugaban kasar Sin Xi Jinping zai halarci taro ta kafar bidiyo na dandalin tattaunawar tattalin arzikin duniya na shekarar 2022, inda zai gabatar da jawabi mai muhimmanci.

Yanzu haka duniyar mu na ci gaba da fuskantar sauyawar yanayi da yaduwar cutar COVID-19, abun da ya sa mutanen duniya ke neman tabbatar da wasu dabarun da za a iya dauka don tinkarar kalubalolin. Bisa la’akari da wannan yanayin da ake ciki, jawabin da shugaba Xi zai gabatar yana da muhimmiyar ma’ana.

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta

Hakika shugaban ya riga ya ba da amsa ga tambayar da aka yi masa cewa “Ta yaya za mu iya ci gaba da raya duniyarmu”, yayin da yake gabatar da jawabai a bukukuwa daban daban da ya halarta, inda a wani tunani mai cike da basira da ya gabatar a madadin kasar Sin ya burge mutanen kasashe daban daban.

Sa’an nan wadanne ayyuka ne kasar Sin ta gudanar, musamman ma a fannonin hulda da sauran kasashe, da tabbatar da tsaro, da raya tattalin arziki, da musayar al’adun dan Adam? Bari mu sa lura kan wannan muhimmin jawabi da shugaba Xi Jinping zai gabatar gobe. (Bello Wang)

 

 

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Wakilin Sin: Kasar Sin Za Ta Kiyaye Matsayinta Na Sahihiyar Aminiyar Sauran Kasashe Masu Tasowa

Next Post

Gudanar Da Tsarin Dimukuradiyya Na Cikin Ayyukan Hukumar Mu –Shugaban INEC

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

by CMG Hausa
11 hours ago
0

...

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta

by CMG Hausa
12 hours ago
0

...

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

by CMG Hausa
12 hours ago
0

...

MOC: Dalilan Da Ke Jawo Jarin Waje A Kasar Sin Ba Su Canja Ba

MOC: Dalilan Da Ke Jawo Jarin Waje A Kasar Sin Ba Su Canja Ba

by CMG Hausa
14 hours ago
0

...

Next Post
Gudanar Da Tsarin Dimukuradiyya Na Cikin Ayyukan Hukumar Mu –Shugaban INEC

Gudanar Da Tsarin Dimukuradiyya Na Cikin Ayyukan Hukumar Mu –Shugaban INEC

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: