Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Shugaban Majalisar Dattawa Ya Bayyana Alhinin Rashin Wakilin Muryar Amurka

by Muhammad
February 7, 2021
in LABARAI
1 min read
Majalisa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Maitela,

Shugaban majalisar dattawan Nijeriya, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan ya bayyana alhininsa tare da ta’aziyyar rasuwar wakilin gidan rediyon muryar Amurka (BOA), wanda ya rasu biyo bayan hatsarin motar da ya rutsa dashi.

samndaads

Shugaban majalisar ya bayyana hakan ta hanyar ofishin sa mai hulda da kafafen yada labarai ya fitar ranar Asabar, a birnin Abuja.

A sakon ta’aziyar, Dr Ahmad Lawan ya bayyana cewa ya kadu sosai a lokacin da ya samu labarin rasuwan wakilin muryar Amurka a jihohin Adamawa da Taraba, Ibrahim Abdulaziz, a ranar Juma’a.

Bugu da kari kuma, Dr Ahmad Lawan ya bayyana marigayin a matsayin abun koyi ga na baya, musamman matasa. Yace muryar Amurka dama sauran kafofin yada labarai sun yi rashin hazikin gwarzo a aikin radiyo na kasa da kasa.

A karshe shugaban majalisar dattawan ya mika ta’aziyya ga yan uwa da iyalan marigayin tare da addu’ar samun gafara da bai wa yan uwan hakurin jure wannan babban rashi da fatan Aljanna ta kasance makomarsa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Makarantar Koyon Sana’ar Hannu Dake ‘Yankara Ta Yaye Dalibai Karo Na 11

Next Post

Akwai Fahintar Juna Tsakanin Majalisa Da Bangaren Zartaswa A Jihar Katsina—Muhammad Total

RelatedPosts

Billiri

An Sassauta Dokar Hana Zirga-zirga A Billiri

by Muhammad
10 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya,   Gwamnatin jihar Gombe ta sassauta...

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Majalisar dattijan Nijeriya a yau Laraba ta tabbatar da nadin...

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

by Sulaiman Ibrahim
18 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya...

Next Post
Zartaswa

Akwai Fahintar Juna Tsakanin Majalisa Da Bangaren Zartaswa A Jihar Katsina—Muhammad Total

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version