• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Miyetti Allah, Abdullahi Bodejo Mutum Ne Mai Yi Wa Nijeriya Fatan Alhairi

by Bello Hamza
2 years ago
in Ra'ayoyi
0
Shugaban Miyetti Allah, Abdullahi Bodejo Mutum Ne Mai Yi Wa Nijeriya Fatan Alhairi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Fulani Matasa ta Nijeriya (FUYAN) ta yi tir da ci gaba da tsare Alhaji (Dr) Abdullahi Bello Bodejo yanzu kusan fiye da kwanaki 14 kenan ba tare da sanin halin da yake ciki ba.

Alhaji Bodejo, mutum ne da ya tsayu wajen fatan alhairi ga kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore da kuma Nijeriya gaba daya.

  • Fintiri Ya Dakatar Da Jigilar Kayan Aikin Gini Daga Adamawa Zuwa Kasashe Makwabta
  • Abuja Na Fuskantar Baranazar Tsaro -Majalisar Dattawa

kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore ta kasaa da Bodejo ke shugabanta, kungiya ce da ta tsayu wajen tabbatar da kare al’adu da muradun al’umma Fulani a fadin tarayyar Nijerya. kungiya ce da aka yi wa rajista da hukumar yi wa kungiyoyi da kamfanoni rajista a Nijeriya (CAC) tana kuma bin dukkan dokoki da ka’idojin da hukuma ta sanya na tafiyar da kungiyoyi irinta a Nijeriya.

 

An samu nasarar kafa kungiyar ne bayan kiraye-kiraye daga wasu kungiyoyin Fulani da suka nuna bukatar a samar da babbar kungiya da za ta jagoranci sauran kananan kungiyoyi a fafutukar kare al’adun al’ummar Fulani a Nijeriya. Dalilan kafa kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore sun kuma hada da:

Labarai Masu Nasaba

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

  • Samar kungiyar da za ta hada kan dukkan sauran kungiyoyin Fulani tare da kare al’adun al’ummar Fulani a Nijeriya.
  • Samar da mambobi masu girmama tare da mutunta shugabanni da sarakunan gargajiya na Fulani.
  • Hada kai tare da tafiya tare da wasu kungiyoyi don ciyar da Nijeriya gaba.
  • Tabbatar da hadin kai da tafiya tare da sauran wasu kungiyoyi.
  • Taimaka wa manbobin kungiyar wajen dogaro da kai.
  • Taimakawa wajen yada al’adun Fulani musamman yaren Fulani.
  • Bayar da gudunmmawa wajen ayyukan ci gaba a garuruwan Fulani.
  • Bayar da gudummawa wajen jin dadin al’ummar Fulani tare da mutunta juna.
  • Tabbatar da kiwon dabbobi cikin lumana da zaman lafiya da kuma zaman lafiya tare da dukkan sauran al’ummonin Nijeriya.

Bababn kudurin kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore a karkashin shugabancin Alhaji (Dr) Abdullahi Bello Bodejo shi ne hada kan al’umma Fulani don su zama tsintsiya madaurin ki daya.

Ba zaka taba samun mamban kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore yana shiga harkokin rarrabuwan kai ba, domin cikakken ma’anar ‘Kautal Hore’ shi ne hadin kai tare da tafiya tare da dukkan al’ummar Fulani a dukkan sassan kasar nan.

Ta hanyar kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore Shugaba Alhaji (Dr) Abdullahi Bello Bodejo ya taimakawa al’ummar NIjeriya da dama ta hanyar biya musu kudin makaranta, kudin asibiti, gina makarantu, gina masallatai da kuma samar wa matasa aikin gwamnati a sassa daban-daban, ya kuma yi haka ne ba tare da nuna banbanci ba, a gare shi, shi shugaba ne ga kowa da kowa.

Ya kuma kafa kungiyar ‘yan sintiri mai suna ‘Nomad bigilante Group’ don kawo karshen yadda ake bata wa Fulkani suna. Ga kuma wasu dalilain da ya sa aka kafa kungiyar ‘yan sintirin.

Sun hada da samar da zaman lafiya a yankuna karkara, don taimaka wajen tattara bayanan sirri don kawo karshen sace-sacen shanu a yankuna karkara da kuma kare rayukan manoma da makiyaya. Sauran dalilan sun kuma hada da bukatar samar da tsaro ga gonaki da rugan kiwon shanu da wurin kiwo, haka kuma kungiyar tana samar da kiwon lafiyan da kuma kai agajin gaggawa a wuraren da aka samu wani iftila’i.

kungiyar ta samu nasara a bangarori da dama sun kuma ba mara da kunya wajen gudanar da ayyukan jin kai da kare dukiya da rayukan al’umma.

Ganin irin ayyukan alhairi da Alhaji (Dr) Abdullahi Bello Bodejo yake yi wa al’umma da kuma irin gudummawar da ya bayar wajen kafa wannan gwmanatin muke ganin wannan kamun da aka yi masa tamkar wulakanci ne ga al’ummar Fulani ba na Nijeriya kadai ba har ma na duk duniya baki daya.

Yanzu fiye da makoi biyuj ke nan, muna kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gaggauta sako mana shugabanmu, musamman ganin har yanzu iyalai da masoyansa basu san halin da yake ciki ba har zuwa yanzu.

Amb. Suleiman shi ne sakataren watsa labarai na kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Goron Juma’a

Next Post

Shagalin Bikin Bazara: Yana Jagorantar Al’ummar Duniya Murnar Sabuwar Shekarar Dabbar Loong

Related

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

5 months ago
Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri
Ra'ayoyi

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

10 months ago
Nijeriya
Ra'ayoyi

Ra’ayoyin ‘Yan Nijeriya A Kan Zagayowar Ranar Samun ‘Yancin Kai

11 months ago
Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya
Ra'ayoyi

Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya

11 months ago
Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano
Ra'ayoyi

Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano

11 months ago
Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai
Ra'ayoyi

Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai

12 months ago
Next Post
Shagalin Bikin Bazara: Yana Jagorantar Al’ummar Duniya Murnar Sabuwar Shekarar Dabbar Loong

Shagalin Bikin Bazara: Yana Jagorantar Al’ummar Duniya Murnar Sabuwar Shekarar Dabbar Loong

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.