CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Sin Za Ta Fara Yi Wa Wasu Muhimman Rukunonin Mutane Allurar Riga Kafin COVID-19 A Lokacin Hunturu Da Bazara

by CRI Hausa
December 19, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Allurar Riga Kafin COVID-19
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar lafiya ta kasar Sin, ta ce za a fara yi wa wasu muhimman rukunonin jama’a allurar riga kafin COVID-19 a lokacin hunturu da bazara.

Yayin wani taron manema labarai, Cui Gang, jami’in sashen takaita yaduwar cututtuka na hukumar, ya ce a wani shirin bayar da riga kafi mai matakai 2, a mataki na farko, za a fara ba da riga kafin ga wasu rukunonin da suka hada da wandanda ke lura da kayayyakin sanyi da ake shigo da su kasar da ma’aikatan wuraren bincike a tashoshin ruwa da na bangaren kebe wadanda suka kamu da bangaren sufurin jiragen sama da na motocin haya da kasuwannin kayan gwari da ma’aikatan lafiya da masu takaita yaduwar cututtuka.

samndaads

Cui Gang, ya ce shirin bayar da riga kafin zai kuma shafi wadanda ke shirin zuwa aiki ko karatu a kasashe da yankunan da suka fi fuskantar barazanar yaduwar cutar da kuma wadanda ke kan matsakaicin matakin barazana.

A cewarsa, wannan zai taimaka wajen ragewa kasar matsi ta fuskar kandagarki da taikata shigo da cutar, da kuma rage hadarin barkewarta a kasar.

Riga kafin na kasar Sin ya shiga matakin gwaji na karshe, inda ake gwajin nau’o’i 5 kan mutane. (Mai fassarawa: Fa’iza Mustapha daga CRI Hausa)

SendShareTweetShare
Previous Post

Matan Kasar Sin Sun Ba Da Muhimmiyar Gudummawa Wajen Yaki Da Talauci

Next Post

APC Ta Lashe Zaben Kananan Hukumomin Jihar Gombe

RelatedPosts

Sanya Takunkumi Kan Pompeo Da Sauran Wasu Amurkawa 27 Abu Ne Da Ya Dace

Sanya Takunkumi Kan Pompeo Da Sauran Wasu Amurkawa 27 Abu Ne Da Ya Dace

by CRI Hausa
15 hours ago
0

Kwanan nan, gwamnatin kasar Sin ta sanar da sanya takunkumi...

Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Ketare A Shekarar 2020 Ya Karu Da 3.3%

Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Ketare A Shekarar 2020 Ya Karu Da 3.3%

by CRI Hausa
16 hours ago
0

Kididdigar da ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin da hukumar kula...

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Aiki Da Dokokin Jam’iyya A Lokacin Aiwatar Da Ajandar Raya Kasa Ta Shekaru 5 Karo Na 14

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Aiki Da Dokokin Jam’iyya A Lokacin Aiwatar Da Ajandar Raya Kasa Ta Shekaru 5 Karo Na 14

by CRI Hausa
16 hours ago
0

Shugaban kasar Sin, kuma babban sakataren kwamitin kolin JKS Xi...

Next Post
Zaben

APC Ta Lashe Zaben Kananan Hukumomin Jihar Gombe

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version