• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sojoji Sun Kubutar Da Dalibar Chibok Tare Da Tagwaye ‘Yan Watanni 4

by Sadiq
3 years ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Manyan Labarai
0
Sojoji Sun Kubutar Da Dalibar Chibok Tare Da Tagwaye ‘Yan Watanni 4
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dakarun Operation Hadin Kai sun ceto wata ‘yar Chibok da ta haifi ‘yan tagwaye ‘yan watanni hudu a Jihar Borno. 

Sojojin tare da hadin gwiwar rundunar tsaron hadin gwiwa ta CJTF sun gudanar da aikin ne a ranar Alhamis, bayan da suka kai farmaki a yankin Bula Dawo da ke karamar hukumar Bama a Jihar Borno, inda suka kashe wasu mahara da ba a tantance adadinsu ba tare da jikkata wasu da dama.

  • An Sake Yin Juyin Mulki A Burkina Faso Bayan Wata 8
  • Naja’atu Mohammed: Mace Ta Farko Shugabar Kungiyar Daliban Jami’ar ABU

An tattaro cewa Yana Pogu ta auri daya daga cikin dakarun Boko Haram, wanda ya gudu ya bar matarsa ​​da ‘ya’yansa hudu.

A cewar Zagazola Makama, wani kwararre a fannin yaki da tada kayar baya, kuma mai sharhi kan harkokin tsaro a tafkin Chadi, sojojin sun yi artabu tare da fatattakar ‘yan ta’addan, tare da kawar da da dama daga cikinsu.

“A yayin arangamar, sojoji sun yi nasarar ceto Yana Pogu, ‘yar Chibok, wadda ke ita ce ta 19 a jerin ‘yan matan da suka bace tare da ‘ya’yanta hudu,” in ji majiyar.

Labarai Masu Nasaba

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

“An same ta da wasu tagwaye ‘yan watanni hudu a cikin wani yanayi mara kyau. Wasu daga cikin maharan da suka tsere ma sun yi yunkurin yi wa dakarun nasu kwanton bauna amma yayin da suke aiki da bayanan sirri, sojojin sun mayar da martani cikin gaggawa, lamarin da ya tilasta musu tserewa.

“An ceto karin mata a yayin arangamar. An muka su ga dakarun Soji na shiyya ta 21 da ke Bama, domin kula da lafiyarsu,” in ji shi.

A shekarar 2014 ne mayakan Boko Haram suka sace dalibai mata 276 a makarantar Sakandaren ’yan mata ta gwamnati da ke garin Chibok a Jihar Borno.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Matan ChibokAureBoko HaramCetoChibokCikiDakarun SojojiTagwaye
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Sake Yin Juyin Mulki A Burkina Faso Bayan Wata 8

Next Post

2023: Atiku Ya Karyata Batun Zai Goyi Bayan Wike A Zaben 2027

Related

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja
Manyan Labarai

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

3 hours ago
Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi
Daga Birnin Sin

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

14 hours ago
NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210
Manyan Labarai

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

15 hours ago
Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

17 hours ago
Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji
Manyan Labarai

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

19 hours ago
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara
Manyan Labarai

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

22 hours ago
Next Post
2023: Atiku Ya Karyata Batun Zai Goyi Bayan Wike A Zaben 2027

2023: Atiku Ya Karyata Batun Zai Goyi Bayan Wike A Zaben 2027

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

June 27, 2025
Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

June 27, 2025
2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

June 27, 2025
Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

June 27, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

June 27, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

June 27, 2025
Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

June 27, 2025
Wata 6 Da Haramta Kauyawa Day A Kano: Badalar Na Ci Gaba Da Gudana 

Wata 6 Da Haramta Kauyawa Day A Kano: Badalar Na Ci Gaba Da Gudana 

June 27, 2025
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

June 26, 2025
Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

June 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.