Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sojoji Sun Kwato Mutane 39 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Kaduna

by Sulaiman Ibrahim
December 1, 2020
in LABARAI
1 min read
'Yan Bindiga
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa dakarun soji da ke sintiri a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja sun ceto mutane 39 da masu satar mutane suka yi awon gaba da su a wata sanarwa da ta fitar a jiya Litinin.

Sanarwar wacce ke kunshe da bayani kan irin aikin da sojin suka yi, ta bayyana yadda masu satar mutanen suka yi wa manyan titunan jihar kawanya.

samndaads

Kwamishinan tsaron cikin gida na jihar, wanda ya sanya wa sanarwa hannu, Samuel Aruwan ya ce dakarun sun gwabza da masu satar mutanen a hanyoyin Kaduna zuwa Abuja da Kaduna zuwa Zaria, inda suka jikkata ‘yan bindiga da dama.

Sai dai wasu rahotanni na daban na nuna cewa wasu tawagar ‘yan bindigan ta farmaki matafiya akan hanyar Abuja zuwa Kaduna a yammacin jiya Litinin ko da ya ke babu bayanin rasa rayuka.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kama Tsohon Shugaban Hukumar Fansho Ta Kasa, Maina A Nijar

Next Post

Cibiyar ‘Dr. Physiq Wellness Centre’ Ta Kaddamar Da Kasaitaccen Littafi

RelatedPosts

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Gwale, Shugaban kasa Muhammad Buhari ya amince...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Yau Za A Yi Karon Batta A Zaben Kananan Hukumomin Jihar Kano

by Sulaiman Ibrahim
21 hours ago
0

 Jam’iyyu 11 ne za su fafata PDP Kwankwasiyya ta ce,...

Sojoji

Tsofaffin Sojoji Sun Nemi Karin Kudin Fansho

by Sulaiman Ibrahim
22 hours ago
0

Kungiyar tsofaffin sojoji ta kasa reshen jihar Anambra ta bukaci...

Next Post
littafi

Cibiyar ‘Dr. Physiq Wellness Centre’ Ta Kaddamar Da Kasaitaccen Littafi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version