Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Sojoji Sun Kwato Wasu Garuruwa Daga Hannun Boko Haram A Borno

by Sulaiman Ibrahim
March 10, 2021
in LABARAI
2 min read
Sojoji Sun Kwato Wasu Garuruwa Daga Hannun Boko Haram A Borno
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Hadakar sojoji na Shiyya ta daya ta Operation LAFIYA DOLE da na 402 Special Forces Brigade sun ci gaba da kakkabe duk kauyuka da yankunan da ke hannun ‘yan ta’addan Boko Haram (BHTs) da takwarorinsu (ISWAP) dake garin Chikun Gudu, Kerenoa da kewayesu a karkashin rundunar “TURA TAKAIBANGO”.

Hare-haren suna zuwa ne bisa umarnin da shugaban hafsan sojoji na kasa (COAS) Laftanar Janar Ibrahim Attahiru ya bayar lokacin da ya ziyarci Hedikwatar Operation LAFIYA DOLE dake Borno.

A yayin ziyarar aiki da ya kai DIKWA, COAS ya ba da umarni ga sojoji don ci gaba da kwato garuruwan Marte sannan daga baya a ci gaba da aikin share ‘yan ta’addan dake yankin da sauran kauyukan da ke kusa da su wadanda suka hada da Chikun Gudu, Kerenoa da kewayen su.


Bayan bin umarnin, sojojin sun yi nasarar afkawa garuruwan, sun kuma samu abun da ake bukata. A yayin gwabzawar, sojojin sun ci karo da rundunar ‘yan ta’adda masu yawa, amma sun fatattake su da kashe mafi yawa daga cikin su da kame manyan muggan makamai masu yawa.

COAS ya yaba da kwazon sojojin da ke fagen fama, sannan kuma ya da da karfafa musu gwiwa da su ci gaba da matsawa don tabbatar da cewa yankin an tsabtace shi daga ayyukan miyagun.

Ya kuma umurce su da kada su yi kasa a gwiwa akan sabon farmakin da suke kai wa ‘yan ta’adda masu tayar da kayar baya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnati Za Ta Tura Karin Sojoji 6,000 Zamfara

Next Post

Babu Wata Kungiya Da Ke Yin Fasfo Sai Hukumarmu -Shugaban NIS

RelatedPosts

Fasa Rumbunan Tallafi

‘Yan Daba Sun Tarwatsa Zaben Shugabannin PDP Na Shiyya

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa ’Yan daba sun tarwatsa taron Arewa...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Gwamna Ganduje Ya Bukaci Kungiyar AFAN Da Su Kara Jajircewa Domin Habaka Tattalin Arziki

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi...

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Ibrahim Muhammad Kano. A ranar Juma'ar da ta gabata...

Next Post
Fasfo

Babu Wata Kungiya Da Ke Yin Fasfo Sai Hukumarmu -Shugaban NIS

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version