• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sojojin Nijeriya Sun Kashe Shugaban ‘Yan Bindiga, Ali Dogo A Kaduna 

by Sadiq
12 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Manyan Labarai
0
Sojojin Nijeriya Sun Kashe Shugaban ‘Yan Bindiga, Ali Dogo A Kaduna 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kashe kasurgumin jagoran ‘yan ta’adda Ali Dogo tare da mayakansa da dama a Jihar Kaduna. 

An kashe wadanda ake kira Yellow, Dogo da ’yan ta’adda a wani samame ta sama da rundunar Operation Whirl Punch ta kai.

  • Masanin Birtaniya: Duniya Ta Amince Da Ci Gaban Da Sin Ta Samu A Cikin Shekaru 10 Da Suka Gabata
  • NUJ Kebbi Ta Yi Alhini Rasuwar Tsohon dan Jarida Ibrahim Argungu

Wata majiyar leken asiri ta tsaro ta shaida cewa tun da farko shugaban da yaransa sun tsere daga Jihar Neja.

Sun koma gidan wani Alhaji Gwarzo da ke Yadi a karamar hukumar Giwa.

Sojoji sun samu wannan bayanin inda suka aike da rundunar sojojin saman Nijeriya (NAF) wadanda suka kone ginin da suke ciki.

Labarai Masu Nasaba

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Wani farmakin da aka kai ta sama ya kai mai nisan kilomita 33 a arewa maso yammacin Mando a Kaduna.

Shugabannin ‘yan ta’adda da sauran yaransa an yi musu luguden wuta tare da shafe mahara da dama.

Kakakin NAF, Air Commodore Edward Gabkwet ya ce za a ci gaba da kai farmakin tare da hadin gwiwar sojojin kasa.

An kaddamar da Op Whirl Punch wani rukunin Op Sharan Daji ne da ke kula da babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja, kewayen Birnin Gwari da Jihar Neja.

Tags: Ali DogoKadunaLuguden WutaSojojin NijeriyaYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kwastam Ta Kama Haramtattun Kayayyaki Na Sama Da Naira Miliyan 200 A Bauchi 

Next Post

Sojoji Sun Damke Fakitin Tabar Wiwi 98 A Yobe 

Related

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

6 hours ago
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

7 hours ago
Kotun Zaben Gwamnan Sokoto Ta Kori Karar PDP Ta Tabbatar Da Nasarar Zaben Aliyu
Manyan Labarai

Kotun Zaben Gwamnan Sokoto Ta Kori Karar PDP Ta Tabbatar Da Nasarar Zaben Aliyu

12 hours ago
Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)
Manyan Labarai

PDP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Zaben Kaduna Da Ta Tabbatar Da Nasarar Uba Sani

2 days ago
Yadda Miliyoyin Yaran Nijeriya Ke Fama Da Aikatau
Manyan Labarai

Yadda Miliyoyin Yaran Nijeriya Ke Fama Da Aikatau

2 days ago
Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Asirce: Sa-in-sa Ta Kaure Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da Ta Zamfara
Manyan Labarai

Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Asirce: Sa-in-sa Ta Kaure Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da Ta Zamfara

2 days ago
Next Post
Sojoji Sun Damke Fakitin Tabar Wiwi 98 A Yobe 

Sojoji Sun Damke Fakitin Tabar Wiwi 98 A Yobe 

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.