Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sojojin Sama Na Ci Gaba Da Hana Boko Haram Sakat A Borno

by Muhammad
January 8, 2021
in LABARAI
1 min read
Sama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mahdi M. Muhammad, 

Rundunar sojojin saman Nijeriya (NAF), bangaren dakarun ‘Operation LAFIYA DOLE’ ta lalata akalla motocin bindiga 2 na ‘yan ta’addan Boko Haram, tare da kakkabe wasu da dama daga cikin mayakansu a hanyar Wamdeo-Chul na yankin Kudancin jihar Borno.

samndaads

Jami’in yada labarai na hedikwatar tsaro, Manjo Janar John Enenche ne bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu cikin makon nan, a inda yake cewa, an cimma wannan nasarar ne a ranar, 5 ga Janairun 2021, yayin da dakarun suka hada hannu da jiragen yaki masu saukar ungulu na NAF don basu tallafi ta sama yayin da suke kokarin fatattakar ‘yan ta’addan, wadanda suka yi yunkurin keta wuraren 2.

Da suka ga jiragen yaki masu saukar ungulu na NAF din, sai ‘yan ta’addan suka hau kan motocin bindigarsu da babura suka yi kokarin tsarewa da hanzari yayin da suke ta harbin jiragen NAF din. Duk da haka, sai da jiragen NAF din suka buge su da roka na bom, wanda hakan ya kai ga kawar da 2 daga cikin motocin bindigogin ‘yan ta’addan, wanda kuma aka ga daya daga cikinsu yana ci da wuta.

SendShareTweetShare
Previous Post

Boko Haram: Rundunar Soji Ta Kaddamar Da “Operation Tura Ta Kai Bango”

Next Post

Rajistar Layukan Wayoyi Da NIN: Hukumar NCC Ta Sanyaya Zukatan ‘Yan Nijeriya    

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post
NCC

Rajistar Layukan Wayoyi Da NIN: Hukumar NCC Ta Sanyaya Zukatan ‘Yan Nijeriya    

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version