• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ta Yaya ‘Yan Siyasan Amurka Za Su Yi Karin Bayani Kan Karyarsu Kan Xinjiang?

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Ta Yaya ‘Yan Siyasan Amurka Za Su Yi Karin Bayani Kan Karyarsu Kan Xinjiang?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanan baya, jawabin wata tsohuwar jakadar kasar Amurka a kasar Sin da kafofin yada labaru suka gabatar, ya sake sanya mutane sun kara sanin halayyar wasu Amurkawa.

An ruwaito cewa, Sheila Carey, karamar jakadar Amurka mai kula da tattalin arziki da siyasa a birnin Guangzhou da Andrew Chira, sun yi karin bayani kan makarkashiyar Amurka kan batun Xinjiang a wata liyafa a asirce a shekarar 2021, a yunkurin neman samun goyon bayan kamfanonin Amurka, inda suka ce, “Lallai ba matsala a jihar Xinjiang. Mun san haka, amma muna kara gishiri kan batun wai tilastawa a yi aiki a Xinjiang, da kisan kiyashi a jihar, tare da sukar kasar Sin kan batun hakkin dan Adam. Nufinmu shi ne jefa gwamnatin Sin cikin mawuyacin hali baki daya.”
Matakan da Amurka take dauka kan batun Xinjiang sun wuce zaton mutane, alal misali, kirkiro karya, da kara gishiri da kuma shafa wa kasar Sin bakin fenti. Turawa kan ce, idan ka yi karya sau daya, to, za ka ci gaba da yin karya sau dari 1.

Amma karya ba ta musunya hakikanin halin da ake ciki a Xinjiang ba, inda ake samun kwanciyar hankali da wadata, sa’an nan mazauna wurin suna jin dadin zamansu.

Alkaluman da mahukuntan jihar Xinjiang suka gabatar sun nuna cewa, a watan Janairu zuwa Mayu na bana, an samar da sabbin guraben aikin yi dubu 263 a Xinjiang, wanda ya kai kashi 57.17 cikin kashi 100 bisa jimillar sabbin guraben aikin yi a bana. Yayin da ake fuskantar barazana wajen raya tattalin arziki da kuma yaki da annobar COVID-19 a kasar, Xinjiang ta yi kokari sosai domin cimma wannan manufa. Al’ummomin Xinjiang masu yawa sun yi nuni da cewa, suna aiki tukuru domin samun zaman rayuwa mai kyau, ba wanda ya tilasta musu.

Wasu suna shakkar cewa, me ya sa Amurka ta mai da hankali kan musulman da ke zama a Xinjiang kawai, duk da cewa, musulmai fararen hula masu yawa da ba a iya kidaya yawansu ba sun rasa rayukansu cikin yake-yaken da Amurka ta gudanar da sunan “yaki da ta’addanci”? Wajibi ne ‘yan siyasan Amurka su yi karin bayani kan karyarsu kan Xinjiang. (Tasallah Yuan)

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’ar Amurka Ta Kara Yada Karya Game Da Wai “Aikin Tilas” A Xinjiang

Next Post

Abinci Shi Ne Tushen Rayuwa

Related

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

18 hours ago
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

19 hours ago
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

20 hours ago
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere
Daga Birnin Sin

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

21 hours ago
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

22 hours ago
Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa
Daga Birnin Sin

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

23 hours ago
Next Post
Abinci Shi Ne Tushen Rayuwa

Abinci Shi Ne Tushen Rayuwa

LABARAI MASU NASABA

Labari Mai Daɗi: Asibitin Kwararru Mai Zaman Kansa A Kano Ya Rage Kaso 50 Na kuɗaɗen Ayyukansu 

Labari Mai Daɗi: Asibitin Kwararru Mai Zaman Kansa A Kano Ya Rage Kaso 50 Na kuɗaɗen Ayyukansu 

July 1, 2025
Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara

July 1, 2025
Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

July 1, 2025
Barau, Ganduje Da Wasu Sun Isa Madina Don Halartar Jana’izar Aminu Dantata

Barau, Ganduje Da Wasu Sun Isa Madina Don Halartar Jana’izar Aminu Dantata

July 1, 2025
Duk Da Farfadowar Darajar Naira, Tsadar Kaya Na Ci Gaba Da Lulawa Sama

Faɗuwar Darajar Naira Ta Sa Bashin Nijeriya Ya Ƙaru Zuwa Naira Tiriliyan 149

July 1, 2025
Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

July 1, 2025
Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

June 30, 2025
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

June 30, 2025
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

June 30, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.