ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Takaddama: Mawakin Buhari, Rarara Ya Fara Yi Wa Ganduje Gugar-Zana

by Abubakar Abba
3 years ago
Rarara

A yanzu haka, siyasar Jihar Kano ta dauki dumi da kuma wani salo a kafafen sada zumunta kan wata sabuwar waka da fitattacen mai yi wa shugaban kasa waka, Dauda Kahutu da aka fi sani da Rarara ya yi wa gwamnan Kano, Abdullahi Umar gugar-zana.

Kafin dai wannan wakar ta gugar zana da Rarara ya yi wa Ganduje, a baya ya kasance daya cikin mawakan da ke a kan gaba wajen rera wa Ganduje wakokin goyon baya na siyasa, mussaman wacce ya yi wa Ganduje a lokacin zabukan 2015 da 2019.

  • An Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Yawan Yanka Jakuna
  • Hisbah Ta Cafke Karuwai 25 Da Masu Sayar Da Barasa 6 A Jigawa 

An ruwaito cewa, Rarara ba ya goyon bayan tsaya wa takarar da mataimakin gwamnan Jihar, Nasiru Yusuf Gawuna ya yi a jam’iyyar APC, inda Rarara ya gwammace ya goyi bayan takarar Sha’aban Ibrahim Sharada na jam’iyyar ADP.

ADVERTISEMENT

Sai dai, Rarara ya ce, har yanzu shi dan APC ne kuma ya na goyon bayan takarar Tinubu da Shettima.

Rarara a cikin sabuwar wakarsa da ta fita a ranar Laraba, wacce ya wake Tinubu da Shettima, wakar ta tabbatar da rikicin da ke a tsakanin Rarara da Ganduje, inda a cikin wakar, ya danganta Ganduje da wasu sunaye na haibaici.

LABARAI MASU NASABA

Cikin Sauƙi Na Yanke Shawarar Komawa APC – Gwamna Fubara

Ba Zan Taɓa Komawa Jam’iyyar APC Ba — Abaribe

Ya kuma soki Ganduje kan kin mika sunansa ga kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC.

Wannan sabuwar waka ta janyo mutane da dama sun furta albarcin bakinsu, inda wasu suka ce, fada ne na cikin gida, wasu suka ce, halin Rarara ne ya yi wa duk wanda ra’ayinsa bai zo daya da na sa ba, domin ko a baya, ya yi wa Malam Ibrahim Shekarau da Sanata Kwankwaso gugar zana iri-iri a cikin wasu wakokinsa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Siyasa

Cikin Sauƙi Na Yanke Shawarar Komawa APC – Gwamna Fubara

December 18, 2025
Ba Zan Taɓa Komawa Jam’iyyar APC Ba — Abaribe
Siyasa

Ba Zan Taɓa Komawa Jam’iyyar APC Ba — Abaribe

December 16, 2025
El-Rufai Ya Ƙaryata Rahoton Goyon Bayan Yanki Ko Wani Mutum A Zaɓen 2027
Siyasa

El-Rufai Ya Ƙaryata Rahoton Goyon Bayan Yanki Ko Wani Mutum A Zaɓen 2027

December 15, 2025
Next Post
Sin Ta Bayyana Rashin Amincewarta Da Siyasantar Da Amfani Da Kasuwanci A Matsayin Makami

Sin Ta Bayyana Rashin Amincewarta Da Siyasantar Da Amfani Da Kasuwanci A Matsayin Makami

LABARAI MASU NASABA

Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.