• English
  • Business News
Tuesday, July 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Takaddama: Mawakin Buhari, Rarara Ya Fara Yi Wa Ganduje Gugar-Zana

by Abubakar Abba
3 years ago
in Siyasa
0
Takaddama: Mawakin Buhari, Rarara Ya Fara Yi Wa Ganduje Gugar-Zana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yanzu haka, siyasar Jihar Kano ta dauki dumi da kuma wani salo a kafafen sada zumunta kan wata sabuwar waka da fitattacen mai yi wa shugaban kasa waka, Dauda Kahutu da aka fi sani da Rarara ya yi wa gwamnan Kano, Abdullahi Umar gugar-zana.

Kafin dai wannan wakar ta gugar zana da Rarara ya yi wa Ganduje, a baya ya kasance daya cikin mawakan da ke a kan gaba wajen rera wa Ganduje wakokin goyon baya na siyasa, mussaman wacce ya yi wa Ganduje a lokacin zabukan 2015 da 2019.

  • An Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Yawan Yanka Jakuna
  • Hisbah Ta Cafke Karuwai 25 Da Masu Sayar Da Barasa 6 A Jigawa 

An ruwaito cewa, Rarara ba ya goyon bayan tsaya wa takarar da mataimakin gwamnan Jihar, Nasiru Yusuf Gawuna ya yi a jam’iyyar APC, inda Rarara ya gwammace ya goyi bayan takarar Sha’aban Ibrahim Sharada na jam’iyyar ADP.

Sai dai, Rarara ya ce, har yanzu shi dan APC ne kuma ya na goyon bayan takarar Tinubu da Shettima.

Rarara a cikin sabuwar wakarsa da ta fita a ranar Laraba, wacce ya wake Tinubu da Shettima, wakar ta tabbatar da rikicin da ke a tsakanin Rarara da Ganduje, inda a cikin wakar, ya danganta Ganduje da wasu sunaye na haibaici.

Labarai Masu Nasaba

Tsohon ÆŠan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

Super Falcons Sun Iso Abuja ÆŠauke Da Kofin WAFCON

Ya kuma soki Ganduje kan kin mika sunansa ga kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC.

Wannan sabuwar waka ta janyo mutane da dama sun furta albarcin bakinsu, inda wasu suka ce, fada ne na cikin gida, wasu suka ce, halin Rarara ne ya yi wa duk wanda ra’ayinsa bai zo daya da na sa ba, domin ko a baya, ya yi wa Malam Ibrahim Shekarau da Sanata Kwankwaso gugar zana iri-iri a cikin wasu wakokinsa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCBuhariGugar-ZanakanoMawakiRararaShagubeSiyasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Yi Amfani Da Na’urorin Noma Na Zamani Wajen Gudanar Da Aikin Cirar Akasarin Audugar Da Aka Noma A Xinjiang

Next Post

Sin Ta Bayyana Rashin Amincewarta Da Siyasantar Da Amfani Da Kasuwanci A Matsayin Makami

Related

Tsohon ÆŠan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC
Siyasa

Tsohon ÆŠan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

13 hours ago
Gwamnatin Sakkwato Ta Ƙaddamar Da Sababbin Motoci 30, Don BunÆ™asa Sha’anin Sufuri A Jihar
Da É—umi-É—uminsa

Super Falcons Sun Iso Abuja ÆŠauke Da Kofin WAFCON

1 day ago
SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai
Labarai

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

1 day ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

3 days ago
Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa
Da É—umi-É—uminsa

Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

4 days ago
Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100
Manyan Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100

1 week ago
Next Post
Sin Ta Bayyana Rashin Amincewarta Da Siyasantar Da Amfani Da Kasuwanci A Matsayin Makami

Sin Ta Bayyana Rashin Amincewarta Da Siyasantar Da Amfani Da Kasuwanci A Matsayin Makami

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

July 29, 2025
Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

July 29, 2025
Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

July 29, 2025
Sojojin Sin Sun Bi Sahun Shiga Ayyukan Ba Da Agajin Ambaliyar Ruwa

Sojojin Sin Sun Bi Sahun Shiga Ayyukan Ba Da Agajin Ambaliyar Ruwa

July 29, 2025
Babu Wata Karamar Hukumar Da Ke ƘarÆ™ashin Ikon Ƴan Ta’adda A Filato -Gwamna Mutfwang

Babu Wata Karamar Hukumar Da Ke ƘarÆ™ashin Ikon Ƴan Ta’adda A Filato -Gwamna Mutfwang

July 29, 2025
Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa

Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa

July 29, 2025
Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

July 29, 2025
An Fitar Da Kudaden Farfado Da Sassan Birnin Beijing Da Bala’in Ambaliyar Ruwa Ya Shafa

An Fitar Da Kudaden Farfado Da Sassan Birnin Beijing Da Bala’in Ambaliyar Ruwa Ya Shafa

July 29, 2025
Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu

Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu

July 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Da A Yi Azamar Kare Rayukan Al’umma Yayin Da Ake Fuskantar Ibtila’in Ambaliya A Wasu Sassan Kasar Sin

Xi Ya Yi Kira Da A Yi Azamar Kare Rayukan Al’umma Yayin Da Ake Fuskantar Ibtila’in Ambaliya A Wasu Sassan Kasar Sin

July 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.