• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Talauci Ne Ke Sa Wasu ‘Yan Nijeriya Yin Barace-Barace A Kasashen Waje —Shugaban NAHCON

by Sulaiman and Abubakar Abba
2 months ago
in Labarai
0
Talauci Ne Ke Sa Wasu ‘Yan Nijeriya Yin Barace-Barace A Kasashen Waje —Shugaban NAHCON

Shugaban hukumar jin dadin alhazai na kasa (NAHCON) Alhaji Zikrullah Hassan, ya koka akan yadda talauci ya sa wasu ‘yan Nijeriya ke yin barace-barace a kasashen waje musamman a kasar Saudiya.

 

Zikrullah a Jawabinsa a wani taro karo na bakwai na Gidauniyar bankin Jaiz da Bayar da zakka da aka gudanar a Abuja, ya yi nuni da cewa, akwai bukatar a kawar da talauci a tsakanin ‘yan kasar nan, musamman ta hanyar samar musu da sana’oin hannu maimakon yin barace-barace.

  • Nasarori Da Matsalolin Da NAHCON Ke Samu Wajen Gudanar Da Aikin Hajji

 

Ya yaba da kokarin Gidauniyar akan ayyukan da take gudanar wa ga jama’a don rage musu radadin talauci, inda ya ce, ta hanyar bayar da Zakka za a iya yakar talauci.

Labarai Masu Nasaba

Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janal Na Hukumar NYSC

Kwantena Ta Latse Wata Motar Bas, Ta Kashe Fasinjoji 8 A Legas

 

Shugaban Gidauniyar Mallam Adamu Bello ya sanar da cewa, ta hanyar bayar da Zakka, za a iya sharewa Musulmai kukansu na kalubalen rayuwa da suke fuskanta na yau da kullum.

 

Shi kuwa babban jami’in a Gidauniyar Dakta Abdullahi Shuaib ya ce, an rabar da zakkar kudi naira miliyan 18,985,439 ga mutane 202 a babban birnin tarayyar Abuja.

 

Dakta Abdullahi ya kara da cewa, an raba zakkar kudi a wannan shekarar ga mutane 625 har naira miliyan 59,949,439 a cikin jihohi shida har da Abuja.

 

Ya yi nuni da cewa, talauci ya jefa rayuwar jama’ar kasar nan a cikin mawuyacin hali duk da irin kokarin da gwamnati ke yi na kokarin kawar da talaucin.

Previous Post

An Tsinci Gawar Wata Mace Cikin Dakin Wani Otel A Sabon Garin Zariyan Jihar Kaduna

Next Post

Gwamnatinmu Za Ta Kawar Da Talauci Da Zarar An Zabe Mu – Shettima

Related

Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janal Na Hukumar NYSC
Labarai

Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janal Na Hukumar NYSC

8 hours ago
Kwantena Ta Latse Wata Motar Bas, Ta Kashe Fasinjoji 8 A Legas
Labarai

Kwantena Ta Latse Wata Motar Bas, Ta Kashe Fasinjoji 8 A Legas

14 hours ago
Abubuwan 5 Da Zaku So Ku Ji A Ganawar Gwamnan CBN Da Shugaba Buhari A Daura
Manyan Labarai

Abubuwan 5 Da Zaku So Ku Ji A Ganawar Gwamnan CBN Da Shugaba Buhari A Daura

15 hours ago
Inganta Ilimi: Gwamnatin Jihar Gombe Ta Dauki Karin Sabbin Malamai 1,000 Aiki
Manyan Labarai

Inganta Ilimi: Gwamnatin Jihar Gombe Ta Dauki Karin Sabbin Malamai 1,000 Aiki

16 hours ago
Mun Dandana Kudarmu A 2022, In Ji ‘Yan Kasuwa A Jihar Gombe
Labarai

Mun Dandana Kudarmu A 2022, In Ji ‘Yan Kasuwa A Jihar Gombe

22 hours ago
Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu
Manyan Labarai

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

1 day ago
Next Post
Gwamnatinmu Za Ta Kawar Da Talauci Da Zarar An Zabe Mu – Shettima

Gwamnatinmu Za Ta Kawar Da Talauci Da Zarar An Zabe Mu - Shettima

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Za Ta Samar Da Karfin Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya A Shekarar 2023

Kasar Sin Za Ta Samar Da Karfin Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya A Shekarar 2023

January 30, 2023
Sin Za Ta Aiwatar Da Matakan Bunkasa Farfadowar Tattalin Arziki Da Daidaito A Fannin Cinikayyar Waje Da Zuba Jari

Sin Za Ta Aiwatar Da Matakan Bunkasa Farfadowar Tattalin Arziki Da Daidaito A Fannin Cinikayyar Waje Da Zuba Jari

January 29, 2023
Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janal Na Hukumar NYSC

Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janal Na Hukumar NYSC

January 29, 2023
Jirgin Sama Kirar Kasar Sin Samfurin C919 Ya Tashi A Karon Farko Cikin Sabuwar Shekarar Zomo

Jirgin Sama Kirar Kasar Sin Samfurin C919 Ya Tashi A Karon Farko Cikin Sabuwar Shekarar Zomo

January 29, 2023
Sin Na Gabatar Da Kyakkyawan Misali A Fannin Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa In Ji Wani Masani

Sin Na Gabatar Da Kyakkyawan Misali A Fannin Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa In Ji Wani Masani

January 29, 2023
APC Ta Kasa Cika Alƙawarin Sauya Fasalin Ƙasa, In Ji Atiku

APC Ta Kasa Cika Alƙawarin Sauya Fasalin Ƙasa, In Ji Atiku

January 29, 2023
Kwantena Ta Latse Wata Motar Bas, Ta Kashe Fasinjoji 8 A Legas

Kwantena Ta Latse Wata Motar Bas, Ta Kashe Fasinjoji 8 A Legas

January 29, 2023
Abubuwan 5 Da Zaku So Ku Ji A Ganawar Gwamnan CBN Da Shugaba Buhari A Daura

Abubuwan 5 Da Zaku So Ku Ji A Ganawar Gwamnan CBN Da Shugaba Buhari A Daura

January 29, 2023
Inganta Ilimi: Gwamnatin Jihar Gombe Ta Dauki Karin Sabbin Malamai 1,000 Aiki

Inganta Ilimi: Gwamnatin Jihar Gombe Ta Dauki Karin Sabbin Malamai 1,000 Aiki

January 29, 2023
Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

January 29, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.