• English
  • Business News
Saturday, August 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tambuwal Ya Gabatar Da Kasafin Kudinsa Na Karshe a Sakkwato

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
3 years ago
in Kananan Labarai
0
Tambuwal Ya Gabatar Da Kasafin Kudinsa Na Karshe a Sakkwato
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya gabatar da Naira biliyan 198, 501, 095, 129. 88 a matsayin kasafin kudin shekarar 2023 a gaban Majalisar Dokokin Jihar.

Kasafin wanda shi ne na karshe da Gwamna Tambuwal ya gabatar a mulkinsa na shekaru takwas a wa’adin zango biyu da ya jagoranta, ya karu da kashi 26.7%, wato Naira biliyan 10 a kan na 2022 wanda ya gabatar a kan Naira biliyan 188, 429, 495, 847. 63.

  • Iran Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Wasu Mutane Da Aka Samu Da Laifin Yi Wa Isra’ila Aiki 
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yansanda 3 Da Wasu A Sakkwato 

Kudaden albashi da tafiyar da al’amurran yau da kullum sun samu naira bilyan 41 338, 449, 185. 12 da 42 756 507 973. 65, sai kuma manyan ayyuka da suka samu naira biliyan 111, 406, 137, 971. 11.

Kamar a kowane kasafi, fannin ilimi ya samu kaso mafi yawa na biliyan 36, 991, 319, 548. 53 wato kashi 18.6% sai fannin lafiya da ya zo na biyu da naira biliyan 25, 208, 374, 170. 49, sai fannin aikin gona da ya samu naira biliyan 11, 010, 553, 897. 62 (5.5%) a yayin da samar da ruwan sha ya samu naira biliyan 4, 317 715 705. 45 (2.2%)
Sauran fannoni sun samu naira biliyan 116, 917, 145, 031. 49 wato kashi 58.9%.

Manyan ayyuka sun samu kashi 58. 9% na bakidaya kasafin a yayin da al’amurran yau da kullum suka samu kashi 41. 1%. Tambuwal ya ce Kasafin Kudin zai ba da damar kammala dimbin ayyukan da aka assasa da muhimman ayyukan da za a rika tunawa wadanda Gwamnatinsa ta aiwatar.

Labarai Masu Nasaba

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

Gwamnan ya godewa Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar, sarakunan gargajiya, malaman Addini da jimlatan din al’ummar Jihar Sakkwato kan goyon bayan da suka baiwa Gwamnatinsa.

Tambuwal ya kuma bukaci hadin kan manbobin Majalisar Dokokin Jihar Sakkwato domin tabbatar da kudurorin Gwamnatinsa ta hanyar aiwatar da ayyukan raya Jiha da ci-gaban al’umma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kasafin KudiSakkwatoTambuwal
ShareTweetSendShare
Previous Post

Iran Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Wasu Mutane Da Aka Samu Da Laifin Yi Wa Isra’ila Aiki 

Next Post

2023: 12 Ga Disamba Za A Fara Raba Sabon Katin Zabe Tsawon Kwanaki 40 – INEC

Related

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

2 months ago
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

4 months ago
Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya
Kananan Labarai

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

4 months ago
Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi

5 months ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Kananan Labarai

Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Dala Tiriliyan 7 A Tsarin Kasuwancin Musulunci Na Duniya

11 months ago
Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara
Labarai

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

11 months ago
Next Post
katin zabe

2023: 12 Ga Disamba Za A Fara Raba Sabon Katin Zabe Tsawon Kwanaki 40 - INEC

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa

Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa

August 2, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi HaÉ—in Gwiwa

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi HaÉ—in Gwiwa

August 1, 2025
Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

August 1, 2025
2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

August 1, 2025
Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

August 1, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto DimokuraÉ—iyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto DimokuraÉ—iyyar Nijeriya Daga Rugujewa

August 1, 2025
Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

August 1, 2025
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

August 1, 2025
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

August 1, 2025
Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.