• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tambuwal Ya Gabatar Da Kasafin Kudinsa Na Karshe a Sakkwato

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
3 years ago
Tambuwal

Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya gabatar da Naira biliyan 198, 501, 095, 129. 88 a matsayin kasafin kudin shekarar 2023 a gaban Majalisar Dokokin Jihar.

Kasafin wanda shi ne na karshe da Gwamna Tambuwal ya gabatar a mulkinsa na shekaru takwas a wa’adin zango biyu da ya jagoranta, ya karu da kashi 26.7%, wato Naira biliyan 10 a kan na 2022 wanda ya gabatar a kan Naira biliyan 188, 429, 495, 847. 63.

  • Iran Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Wasu Mutane Da Aka Samu Da Laifin Yi Wa Isra’ila Aiki 
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yansanda 3 Da Wasu A Sakkwato 

Kudaden albashi da tafiyar da al’amurran yau da kullum sun samu naira bilyan 41 338, 449, 185. 12 da 42 756 507 973. 65, sai kuma manyan ayyuka da suka samu naira biliyan 111, 406, 137, 971. 11.

Kamar a kowane kasafi, fannin ilimi ya samu kaso mafi yawa na biliyan 36, 991, 319, 548. 53 wato kashi 18.6% sai fannin lafiya da ya zo na biyu da naira biliyan 25, 208, 374, 170. 49, sai fannin aikin gona da ya samu naira biliyan 11, 010, 553, 897. 62 (5.5%) a yayin da samar da ruwan sha ya samu naira biliyan 4, 317 715 705. 45 (2.2%)
Sauran fannoni sun samu naira biliyan 116, 917, 145, 031. 49 wato kashi 58.9%.

Manyan ayyuka sun samu kashi 58. 9% na bakidaya kasafin a yayin da al’amurran yau da kullum suka samu kashi 41. 1%. Tambuwal ya ce Kasafin Kudin zai ba da damar kammala dimbin ayyukan da aka assasa da muhimman ayyukan da za a rika tunawa wadanda Gwamnatinsa ta aiwatar.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gwamnan ya godewa Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar, sarakunan gargajiya, malaman Addini da jimlatan din al’ummar Jihar Sakkwato kan goyon bayan da suka baiwa Gwamnatinsa.

Tambuwal ya kuma bukaci hadin kan manbobin Majalisar Dokokin Jihar Sakkwato domin tabbatar da kudurorin Gwamnatinsa ta hanyar aiwatar da ayyukan raya Jiha da ci-gaban al’umma.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman
Kananan Labarai

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

September 26, 2025
Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

May 23, 2025
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

April 18, 2025
Next Post
katin zabe

2023: 12 Ga Disamba Za A Fara Raba Sabon Katin Zabe Tsawon Kwanaki 40 - INEC

LABARAI MASU NASABA

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

October 10, 2025
Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

October 10, 2025
An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi 

An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi 

October 10, 2025
Nijeriya

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

October 10, 2025
Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

October 10, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

Yadda Za A Magance Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya – TRCN

October 10, 2025
Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Tambuwal

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.