• English
  • Business News
Monday, October 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tambuwal Ya Gabatar Da Kasafin Kudinsa Na Karshe a Sakkwato

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
3 years ago
Tambuwal

Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya gabatar da Naira biliyan 198, 501, 095, 129. 88 a matsayin kasafin kudin shekarar 2023 a gaban Majalisar Dokokin Jihar.

Kasafin wanda shi ne na karshe da Gwamna Tambuwal ya gabatar a mulkinsa na shekaru takwas a wa’adin zango biyu da ya jagoranta, ya karu da kashi 26.7%, wato Naira biliyan 10 a kan na 2022 wanda ya gabatar a kan Naira biliyan 188, 429, 495, 847. 63.

  • Iran Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Wasu Mutane Da Aka Samu Da Laifin Yi Wa Isra’ila Aiki 
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yansanda 3 Da Wasu A Sakkwato 

Kudaden albashi da tafiyar da al’amurran yau da kullum sun samu naira bilyan 41 338, 449, 185. 12 da 42 756 507 973. 65, sai kuma manyan ayyuka da suka samu naira biliyan 111, 406, 137, 971. 11.

Kamar a kowane kasafi, fannin ilimi ya samu kaso mafi yawa na biliyan 36, 991, 319, 548. 53 wato kashi 18.6% sai fannin lafiya da ya zo na biyu da naira biliyan 25, 208, 374, 170. 49, sai fannin aikin gona da ya samu naira biliyan 11, 010, 553, 897. 62 (5.5%) a yayin da samar da ruwan sha ya samu naira biliyan 4, 317 715 705. 45 (2.2%)
Sauran fannoni sun samu naira biliyan 116, 917, 145, 031. 49 wato kashi 58.9%.

Manyan ayyuka sun samu kashi 58. 9% na bakidaya kasafin a yayin da al’amurran yau da kullum suka samu kashi 41. 1%. Tambuwal ya ce Kasafin Kudin zai ba da damar kammala dimbin ayyukan da aka assasa da muhimman ayyukan da za a rika tunawa wadanda Gwamnatinsa ta aiwatar.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gwamnan ya godewa Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar, sarakunan gargajiya, malaman Addini da jimlatan din al’ummar Jihar Sakkwato kan goyon bayan da suka baiwa Gwamnatinsa.

Tambuwal ya kuma bukaci hadin kan manbobin Majalisar Dokokin Jihar Sakkwato domin tabbatar da kudurorin Gwamnatinsa ta hanyar aiwatar da ayyukan raya Jiha da ci-gaban al’umma.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman
Kananan Labarai

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

September 26, 2025
Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

May 23, 2025
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

April 18, 2025
Next Post
katin zabe

2023: 12 Ga Disamba Za A Fara Raba Sabon Katin Zabe Tsawon Kwanaki 40 - INEC

LABARAI MASU NASABA

Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

October 19, 2025
Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

October 19, 2025
Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

October 19, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

October 19, 2025
Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

October 19, 2025
Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka

Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka

October 19, 2025
Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jarida A Kano Bisa Zargin Ɓata Suna

Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jarida A Kano Bisa Zargin Ɓata Suna

October 19, 2025
Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha

Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha

October 19, 2025
Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan

Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan

October 19, 2025
Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

October 19, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.