• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Kano Daga Zamanin Sarki Bagauda (I)

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Tarihi
0
Tarihin Kano Daga Zamanin Sarki Bagauda (I)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamar yadda kundin ajiya na  tarihin Kano da ake kira Chronicle ya nuna  a shekarar (1890) ne babban tarihin  Hausawa da yake  na musamman ne idan har aka yi maganar kasar Kano domin tana daya daga cikin Hausa Bakwai, a shekarar  999 ce Bagauda wanda yake shi jika ne na  Bayajidda (Abuyazidu), da shi ne ake alakanta shi ko da zarar an ambaci sunansa duk lokacin da aka yi maganar Hausawa.

An maida hedikwatar ta daga inda ake kira Sheme (zuwa Arewaci) wato inda birnin Kano yake a halin yanzu.

  • Sabon Shirin Talabijin Ya Fara Gano Wasu Hanyoyin Kasuwanci A Nijeriya
  • Abba Ya Mayar Wa Ganduje Martani Kan Bukatar Ya Koma APC

Sarki Gajemasu ya yi sarautar Kano ne daga shekarar (1095 zuwa1134) Malinke mutane masu da’awar addini su suka kawo addinin musulunci daga daular kasar Mali su suka kawo addinin musulunci Kano a shekarar 1340s, inda kuma Yaji shine Sarkin na farko da musulmi ya yi mulki ne daga shekarar (1349 zuwa 85).Ana ganin saboda Sarkin  a lokacin musulmi ne shi yasa Zariya ta samu galaba  a kan Kano kusan shekarar 1400, ta haka ne Sarki Kanajeji ya bar addinin musulunci, amma a shekarar 1450 masu gwagwarmayar yada addinin musulunci daga Mali suka sake dawowa daganan kumasai addinin musulunci ya sake dawowa da samun karfi.

A zamanin mulkin Sarki Dauda wanda ya yi mulki daga shekarar 1421 zuwa 38,Kano ta kasance ne a karkashin daular Kanem Borno (ta gabas),a zamanin mulkin Sarki Abdullahi Burja shekarar (1438 zuwa 52)an kulla hulda ta Kasuwanci da Borno.Fatauci ta Rakuma ya kawo bunkasar harkoki a karkashin Sarkin Kano Muhammadu Rumfa daga shekarar(1463 zuwa 99),shine wanda ya fi bada gudunmawa daga cikin Sarakunan da suke Hausawa.Shi ya kafa Kasuwar Kurmi da Masallacin Jumma’a.Ya dawo da martabar gidan fadar Sarki wadda Sarakunan da suke Fulani da suka Mulki Kano suke amfani da ita.Ya yi yake-yake  da Katsina garin da yake mil(92[ ko kuma kilomita 148] Arewa maso yamma ita abokiyar adawa ce da Kano idan ana maganar kasuwanci ko fatauci ta Rakuma inda ake bi ta hanyar Sahara mai yashi. A zamanin mulkin Muhammadu Rumfa aka sake dawowa da rubutu ta harshen Larabci ko kuma Arabic da kuma amfani da dokokin musulunci wajen mulkar jama’a.

Kano har ila yau ta kasance a karkashin daular Songhai zamanin mulkin  Askia Muhammed na(1)a shekarar 1513 duk dai a cikin shekarar Kano ta kasance ta kasance karkashin Sarkin kasar Zazzau da take Kudu.Bayan Jukun ko Kwararrafa sun samu nasara  a kanta tsakanin shekarun 1653  1671mutane daga kudu maso gabas,Katsina ta  sa  ba a ganin Kano a matsayin cibiyar kasuwanci,a shekarar 1734  ta sake komawa tana kai caffa ga Bornu.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

Tarihin Shugabannin Ƙasar Mali Na Farko A Daular Songhai (7)

A shekarar 1804 ne shugaban Jihadin jaddada musulunci na Fulani Usman dan Fodiyo, ya jagoranci wani harin da aka kai manyan Sarakunan Hauswa amma a shekarar 1807,aka samu cin Kano.Daya daga cikin almajiransa One of dan Sulaimanu shi ya zama Sarkin Kano na farko wanda ya gaje shi Ibrahim Dabo ya mulki Kano daga shekarar 1819 zuwa 46 daga gidan sarauta na Sullubawa har ya  zuwa yanzu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Zai Tattauna Da Mashawarcin Shugaban Amurka Kan Tsaro Yayin Ziyararsa A Thailand

Next Post

Makomar Masarautun Kano Ta Fara Tayar Da Kura A Jihar

Related

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
Tarihi

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

2 months ago
Tarihin Shugaban Ƙasar Mali Na Farko Sundiata Keita (2)
Tarihi

Tarihin Shugabannin Ƙasar Mali Na Farko A Daular Songhai (7)

2 months ago
A-Ula: Dadadden Birni Mai Cike Da Dinbin Tarihi Da Al’adu
Tarihi

A-Ula: Dadadden Birni Mai Cike Da Dinbin Tarihi Da Al’adu

7 months ago
gusau
Tarihi

Tarihin Gusau Da Sarakunanta (1)

11 months ago
A Tsame Masarautunmu Daga Siyasa
Al'adu

A Tsame Masarautunmu Daga Siyasa

1 year ago
Bagauda
Tarihi

Masarautar Argungu Da Al’adunta (1)

1 year ago
Next Post
Makomar Masarautun Kano Ta Fara Tayar Da Kura A Jihar

Makomar Masarautun Kano Ta Fara Tayar Da Kura A Jihar

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.