ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Kano Daga Zamanin Sarki Bagauda (I)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Bagauda

Kamar yadda kundin ajiya na  tarihin Kano da ake kira Chronicle ya nuna  a shekarar (1890) ne babban tarihin  Hausawa da yake  na musamman ne idan har aka yi maganar kasar Kano domin tana daya daga cikin Hausa Bakwai, a shekarar  999 ce Bagauda wanda yake shi jika ne na  Bayajidda (Abuyazidu), da shi ne ake alakanta shi ko da zarar an ambaci sunansa duk lokacin da aka yi maganar Hausawa.

An maida hedikwatar ta daga inda ake kira Sheme (zuwa Arewaci) wato inda birnin Kano yake a halin yanzu.

  • Sabon Shirin Talabijin Ya Fara Gano Wasu Hanyoyin Kasuwanci A Nijeriya
  • Abba Ya Mayar Wa Ganduje Martani Kan Bukatar Ya Koma APC

Sarki Gajemasu ya yi sarautar Kano ne daga shekarar (1095 zuwa1134) Malinke mutane masu da’awar addini su suka kawo addinin musulunci daga daular kasar Mali su suka kawo addinin musulunci Kano a shekarar 1340s, inda kuma Yaji shine Sarkin na farko da musulmi ya yi mulki ne daga shekarar (1349 zuwa 85).Ana ganin saboda Sarkin  a lokacin musulmi ne shi yasa Zariya ta samu galaba  a kan Kano kusan shekarar 1400, ta haka ne Sarki Kanajeji ya bar addinin musulunci, amma a shekarar 1450 masu gwagwarmayar yada addinin musulunci daga Mali suka sake dawowa daganan kumasai addinin musulunci ya sake dawowa da samun karfi.

ADVERTISEMENT

A zamanin mulkin Sarki Dauda wanda ya yi mulki daga shekarar 1421 zuwa 38,Kano ta kasance ne a karkashin daular Kanem Borno (ta gabas),a zamanin mulkin Sarki Abdullahi Burja shekarar (1438 zuwa 52)an kulla hulda ta Kasuwanci da Borno.Fatauci ta Rakuma ya kawo bunkasar harkoki a karkashin Sarkin Kano Muhammadu Rumfa daga shekarar(1463 zuwa 99),shine wanda ya fi bada gudunmawa daga cikin Sarakunan da suke Hausawa.Shi ya kafa Kasuwar Kurmi da Masallacin Jumma’a.Ya dawo da martabar gidan fadar Sarki wadda Sarakunan da suke Fulani da suka Mulki Kano suke amfani da ita.Ya yi yake-yake  da Katsina garin da yake mil(92[ ko kuma kilomita 148] Arewa maso yamma ita abokiyar adawa ce da Kano idan ana maganar kasuwanci ko fatauci ta Rakuma inda ake bi ta hanyar Sahara mai yashi. A zamanin mulkin Muhammadu Rumfa aka sake dawowa da rubutu ta harshen Larabci ko kuma Arabic da kuma amfani da dokokin musulunci wajen mulkar jama’a.

Kano har ila yau ta kasance a karkashin daular Songhai zamanin mulkin  Askia Muhammed na(1)a shekarar 1513 duk dai a cikin shekarar Kano ta kasance ta kasance karkashin Sarkin kasar Zazzau da take Kudu.Bayan Jukun ko Kwararrafa sun samu nasara  a kanta tsakanin shekarun 1653  1671mutane daga kudu maso gabas,Katsina ta  sa  ba a ganin Kano a matsayin cibiyar kasuwanci,a shekarar 1734  ta sake komawa tana kai caffa ga Bornu.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

A shekarar 1804 ne shugaban Jihadin jaddada musulunci na Fulani Usman dan Fodiyo, ya jagoranci wani harin da aka kai manyan Sarakunan Hauswa amma a shekarar 1807,aka samu cin Kano.Daya daga cikin almajiransa One of dan Sulaimanu shi ya zama Sarkin Kano na farko wanda ya gaje shi Ibrahim Dabo ya mulki Kano daga shekarar 1819 zuwa 46 daga gidan sarauta na Sullubawa har ya  zuwa yanzu.

Bagauda
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Makomar Masarautun Kano Ta Fara Tayar Da Kura A Jihar

Makomar Masarautun Kano Ta Fara Tayar Da Kura A Jihar

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.