• English
  • Business News
Tuesday, September 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Taron SGI Na Gudana Kan Sauyin Yanayi Karo Na 28

by Sadiq
2 years ago
in Kasashen Ketare
0
Taron SGI Na Gudana Kan Sauyin Yanayi Karo Na 28
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Taron Saudi Green Initiative (SGI) na gudana karo na 28 da hadin guiwa da Majalisar Dinkin Duniya kan sauyin yanayi (COP28), wanda ya samar da dandalin tattaunawa tsakanin masu ruwa da tsaki da dama don kawo dakile matsalar sauyin yanayi.  

Mai Martaba Mohammed bin Salman bin Abdulaziz Al Saud, yarima mai jiran gado, kuma shugaban kwamitin koli na inganta koren yanayi a Saudiyya ne ya kaddamar da shirin na Saudiyya Green Initiative a shekarar 2021.

  • Nijeriya Ta Sake Bukatar Sojin Nijar Su Saki Bazoum
  • Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan N207.75bn A Matsayin Kasafin 2024

A taron SGI, jami’an Saudiyya sun mayar da hankali kan ci gaban da ake samu kan burin Masarautar na cimma matsaya mai kyau nan da shekarar 2060.

Manufofin taron shi ne samar da yanayi na duniya ta hanyar aiwatar da tsare-tsare sama da 80 na jama’a da na kamfanoni masu zaman kansu da ke wakiltar zuba jarin sama da dalar Amurka biliyan 188, don samar da kyakkyawar makoma ga kowa.

Saudiyya na son cimma burinta na rage hayakin Carbon da tan miliyan 278 a kowace shekara nan da shekarar 2030.

Labarai Masu Nasaba

Makaman Rasha Masu Gudun Walkiya Da Ke Yi Wa Ƙasashen Turai Barazana

Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

Masarautar na da nufin yin cimma daidaiton makamashi don samar da wutar lantarki ta hanyar samun iskar gas da makamashi da kusan kashi 50 nan da shekarar 2030.

Sama da tsare-tsare 40 sun riga sun fara aiki, wanda ke tallafawa kai tsaye ga ci gaban da ke na dasa itatuwa miliyan 600 da kuma gyara wasu miliyan takwas nan da shekarar 2030.

A yanzu za a aiwatar da dabarun inganta dazuka da kuma gyara ciyayi da furanni don magance matsalar sauyin yanayi da duniya ke fama da shi a yanzu.

Za a aiwatar da taswirar bishiyoyi biliyan 10 a matakai biyu; kashi na farko (2024-2030), zai mayar da hankali kan yanayin muhalli. Mataki na biyu zai habaka yunkurin samo dabaru.

Yunkurin da Saudiyya ke yi a fadin Masarautar zai taimaka wajen samar da ayyukan yi a bangarori da dama, tare da taimakawa wajen yaki da kwararowar hamada da yashi, da rage tasirin guguwar kura da inganta rayuwa ga mazauna kasar.

A halin yanzu, kashi 18.1 na filaye da 6.49% na muhallin ruwa a Saudiyya suna samun kariya.

Tattaunawar SGI, wacce aka fara a ranar 30 ga watan Nuwamba, za ta ci gaba da gudana har zuwa karshen ranar 12 ga Disamba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: SaudiyyaSauyin YanayiSGITaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan N207.75bn A Matsayin Kasafin 2024

Next Post

Sheikh Dahiru Bauchi Ya Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Masu Maulidi A Kaduna

Related

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Kasashen Ketare

Makaman Rasha Masu Gudun Walkiya Da Ke Yi Wa Ƙasashen Turai Barazana

2 days ago
Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan
Kasashen Ketare

Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

1 week ago
Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi
Kasashen Ketare

Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

2 weeks ago
Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida
Kasashen Ketare

Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

2 weeks ago
Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha
Kasashen Ketare

Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

2 weeks ago
Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda
Kasashen Ketare

Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

2 weeks ago
Next Post
Sheikh Dahiru Bauchi Ya Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Masu Maulidi A Kaduna

Sheikh Dahiru Bauchi Ya Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Masu Maulidi A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

September 9, 2025
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Babu Shirin Gaggawa Wajen Fara Aiwatar Da Harajin Kashi 5 Na Man Fetur – Minista

September 9, 2025
Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

September 9, 2025
MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

September 9, 2025
Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

September 9, 2025
APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami

APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami

September 9, 2025
Ana Zargin Jami’in Sibil Difens Da Harbe Abokin Aikinsa A Abuja

Ana Zargin Jami’in Sibil Difens Da Harbe Abokin Aikinsa A Abuja

September 9, 2025
Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein

Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein

September 9, 2025
Nan Gaba TIinubu A Wajen Opay Da Moniepoint Zai Nemi Rancen Kuɗi – Dino Melaye

Nan Gaba TIinubu A Wajen Opay Da Moniepoint Zai Nemi Rancen Kuɗi – Dino Melaye

September 9, 2025
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

El-Rufa’i Ya Shigar Da Ƙara Kan Zargin Ƴansanda Da Cin Zarafinsa A Kaduna

September 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.