• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashar Wutar Kainji Da Jebba Sun Yi Asarar Naira Biliyan 30 Sakamakon Katsewar Wutar Lantarki

by Abubakar Abba
7 months ago
in Labarai
0
Tashar Wutar Kainji Da Jebba Sun Yi Asarar Naira Biliyan 30 Sakamakon Katsewar Wutar Lantarki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An tabka asara a tashoshin samar da wutar lantarki na Kainji da Jebba, biyo bayan katsewar baban layin samar da wutar lantarki, inda asarar ta kai ta Naira biliyan 30.

Wannan asarar dai, ta auku ne, a tsakanin shekarar 2022 and 2024.

  • Netanyahu Ya Amince Da Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta Da Hizbullah
  • Tarihi Zai Yi Tir Da Matakin Amurka Na Hawa Kujerar Na Ki Game Da Burin Tsagaita Wuta A Gaza

Idan za a iya tunawa, katsewar babban layin wutar lantarkin na kasa na baya bayan nan, ya katse ne a ranar Alhamis da ta gabata, wanda hakan ya nuna cewar, ya katse sau sha daya a 2024.

Matsalar dai, ta janyo dakatar da gudanar hada-hadar kasuwanci da kuma jefa gidajen kasar da dama, a cikin yanayi na duhu.

Masu amfani da wutar, kamfanin rarraba wutar lantarki na Najeriya (TCN) da sauran masu ruwa da tsaki,  duk son koka a kan katsewar, ta shafi harkokin kasuwanci.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

Kazalika, Gwamnatin Tarayya, ta dora laifin yawan samun lalacewar babban layin samar da wutar a kan lalata na’urorin samar da wutar da kasancewar ana samar da wutar da kayan da tuni, suka tsufa.

Bugu da kari, Gwamnatin ta ce, ba a kuma yawan gyra na’urorin da kuma zargin yin zagon kasa na wasu mahara da kai wa layin samar da wutar hari .

Wani kundin bayanai da aka samu a ranar Alhamis da ta wuce ya nuna cewa, an samu asara a manayn tashoshin biyun na samar da wutar, da ta kai ta Naira biliyan 30.55, wanda wannan asarar ita ce mafi muni da aka samu a wannan shekarar.

Kazalika, kundin ya nuna cewa, an yi asarar megawatts da ta kai 149,524, wanda hakan ya nuna cewa, an tabka asarar da ta kai ta Naira biliyan 2.38 s 2022, inda adadin ya karu zuwa kashi 164.7 ya kuma kai Naira biliyan 6.3, a 2023, saboda asarar da aka yi ta megawatts 229,370 a duk sa’a daya.

A cikin watannin sha daya na 2024,adadin ya karu zuwa kashi  247.14 ko kuma na Naira biliyan 15.57, zuwa Naira biliyan  21.87, saboda a asarar da aka yi ta makamashi da ta kai ta  megawatts 356,759 megawatts a duk sa’a daya.

Wasu karin matsalolin da tashoshin ke fuskanta su ne, na yayanyi, kuskuren ‘yan Adama, rashin daukar matakai a kan lokaci, yawan yi na’urorin lodin wuta, rashin bai wa na’urorin kulawar ta ta kamata da lalacewar kayan aiki wanda hakan ya sanya kafanonin rabar da wutar na GenCos suke yin asarar samun kudaden shiga.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Wuta
ShareTweetSendShare
Previous Post

ICPC Na Bin Diddigin Ayyukan Mazabu Na Naira Biliyan 21 A Kaduna

Next Post

Filin Jiragen Sama Na Legas Da Abuja Sun Samu Cikakken Izinin Zirga-zirga Daga NCAA

Related

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi
Daga Birnin Sin

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

3 hours ago
NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210
Manyan Labarai

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

4 hours ago
Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

6 hours ago
Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji
Manyan Labarai

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

8 hours ago
Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…
Ra'ayi Riga

Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

9 hours ago
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara
Manyan Labarai

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

11 hours ago
Next Post
Filin Jiragen Sama Na Legas Da Abuja Sun Samu Cikakken Izinin Zirga-zirga Daga NCAA

Filin Jiragen Sama Na Legas Da Abuja Sun Samu Cikakken Izinin Zirga-zirga Daga NCAA

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

June 26, 2025
Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

June 26, 2025
An Yi Bikin Nune-Nunen Kayan Al’adu Na Murnar Cika Shekaru 55 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Italiya A Rome

An Yi Bikin Nune-Nunen Kayan Al’adu Na Murnar Cika Shekaru 55 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Italiya A Rome

June 26, 2025
NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

June 26, 2025
Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

June 26, 2025
Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

June 26, 2025
Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

June 26, 2025
Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

June 26, 2025
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

June 26, 2025
Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

June 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.