Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Tawagar Gwamnatin Kano Ta Je Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Kwankwaso

by Muhammad
December 28, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Tawagar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullah Muhammad Sheka,

A ranar lahadi ne tawagar Gwamnatin Jihar Kano karkashin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Dakta Nasiru Yusif Gawuna suka kaiwa Tsohon Gwamnan Jihar Kano Injinya Rabiu Musa somin Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifinsa a gidansa dake Kano. Kamar yadda Daraktan yada labaran Mataimakin Gwamnan Hassan Musa Fagge Shaidawa LEADERSHIP A Yau. Za’a

samndaads

Tawagar wadda keyin karkashin Jagorancin mataimakin Gwamnan Jihar Kano, kwamishinoni, mashawarta na musamman da mayan shugabannin sassan ma’aikatun Gwamnatu.

Da ya ke gabatar da sakon Ta’aziyyar Dakta Gawuna ya ce, “na so a ce Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje nee ya Jagoranci zuwa wannan Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Tsohon Gwamnan, Makama. Karaye Alhaji Musa Saleh Kwankwaso.

“Mu na addu’ar fatan Allah ya bashi aljanna madaukaciya, ya Kuma bamu ikon jure Wannan babban Rashi wanna mutumin kirki,” in ji Gawuna.

Da ya ke karbar gaisuwar tawagar ta Gwamnatin Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwasiyys ya godewa mataimakin Gwamnan bisa wannan ziyara.

Hakazalika tawagar ta ziyarci gidan Kadiriyya Wanda ya rigamu gidan gaskiya bayan fama dayajeruwar rashin lafiya.

Mataimakin Gwamnan ya yi addu’ar Allah ya jikansa ya kyautata makwancinsu.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimin Da Suka Sace A Neja

Next Post

Sanata Lawan Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Sanata Kwankwaso Da Sheikh Lemu

RelatedPosts

Marayu

’Yan Bindiga Sun Sace Marayu Bakwai A Gidan A Marayun Abuja

by Muhammad
21 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Akwai dan dsoro na alamun tashin...

Bogi Wiwi

Legas: An Cafke Dan Sandan Bogi Da Wiwi

by Muhammad
21 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rahotanni daga Jihar Legas, sun zo...

Aguda

Mutum Ya Rasu A Arangamar Matasan Unguwar Aguda Dake Surulere

by Muhammad
21 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, An tabbatar da mutuwar mutum daya...

Next Post
Lawan

Sanata Lawan Ya Yi Ta'aziyyar Rasuwar Mahaifin Sanata Kwankwaso Da Sheikh Lemu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version