Shugaba Bola Tinubu zai tashi daga Abuja yau Alhamis, 4 ga watan Satumba, domin fara hutu na aiki a Turai a matsayin wani ɓangare na hutunsa na shekarar 2025.
Mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga, ya ce hutun zai É—auki kwanaki 10.
- GargaÉ—i: Ƙauyuka 43 A Jihohi 14 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar RuwaÂ
- Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno
A wannan lokaci, Shugaban zai kasance a Faransa da Birtaniya kafin dawowarsa Nijeriya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp