• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Samar Da Naira Biliyan 29 Don Gyara Hanyoyin Kasar Nan

by Abubakar Abba and Sulaiman
10 months ago
in Tattalin Arziki
0
Yadda Ruwan Sama Ya Kara Dagula Hanyoyin Mota A Daminar Bana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin watan Satumbar wannan shekarar, Gwamnatin tarayya ta fitar da sama da Naira biliyan 29, domin a inganta manyan hanyoyin kasar nan, tare da kuma bunkasa hanyoyin ruwa wanda ma’aikayar ayyuka ta tarayya, ke jagoranta.

 

A cewar wasu bayanai da aka samo a kafar sada zamunta ta gwamnatin, wani kamfanin cikin gida na BudgIT ne, aka bai wa kwangilar aikin.

  • Daga Yanzu Saudiyya Ce Za Ta Kula Da Abincin Alhazan Nijeriya -NAHCON
  • Wakilin Sin: Ya Kamata A Kiyaye Da Karfafa Gudummawar MDD A Fannin Yaki Da Ta’addanci

Wasu daga cikin kudaden da aka fitar sun hada da; Naira biliyan 5.88, da aka bai wa kamfanin Reinforced Global Resources Ltd kwangilar  aikin gyran babbar hanyar  Ugep-Opkosi wacce ta hada da  jihar Koros Ribas da jihar Ebonyi .

 

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta

Kazalika, an kuma bai wa kamfanin JRB Constructions Company Ltd kwangilar  Naira biliyan 4.42 don gyran babbar hanyar Potiskum-Jakusko-Gashua da ke a jihar Yobe.

 

Kwangilayr yin sabuwar  hanyar   Maraba Donga da ke a jihar Taraba, an baiwa kamfanin  Rockborough DL Prime Ltd Naira biliyan 1.26 don yin aikin, inda kuma aka bai wa kamfanin .Truetech Global Inbestment Serbices Ltd  Naira biliyan 1.25 don yin aikin babbar hanyar Gabas maso yamma da ke a jihar Delta.

 

Bugu da kari, na kuma bai wa kamfanin HMF Construction Ltd Naira biliyan 1.04 domin ayyukan manya hanya da ban da ban na Abeokuta-Ajebo da ke a jihar Ogun.

 

A jihar Sokoto kuma, an  bai wa kafanin Sholly Frontlink Impec Ltd Naira biliyan 567.37. don yin aikin manyan hanyoyin Aliero, inda kuma aka bai wa kamfanin  Logine International Ltd, Naira miliyan 780.98 domin yin murafan magudana.

 

A bangaren aikin samar da ruwa sha kuwa, an ware Naira miliyan 905.24, domin a kammala Dam din Farin Ruwa da ke a karamar hukumar Wamba a jihar  Nasarawa, inda aka bai wa kafanin Wiz China Worldwide Engineering Ltd kwangilar yin aikin.

 

An kuma kara ware wasu karin Naira miliyan N678.16 a ,matsayin kudin hadaka na wanda yake da kaso 50, na aikin samar da ruwan sha a karkashin Asusun bayar da tallafi na kananan yara na majalisar diinkin duniya.

 

Bugu da kari, bayanna sun nuna cewa, gwamnatin ta  bai wa kamfanin Medabille Construction Ltd Naira biliyan 1.90 don yin aikin gina wasu sabbin sakarariya  a jihar Kebbi tare da kuma bai wa kamfanin Candon Construction Ltd, Naira biliyan 1.82 don gina sakatariya ta tarayya a  jihar Abia tare da kuma bai wa kamfanin Strabic Construction Ltd, Naira biliyan1.82 don gina wata sakatriyar a jihar  to Ebonyi.

 

An kuma bai wa kamfanin Steady Lane Nigeria Ltd Naira biliyan 1.49 don gina sakatariya a garin  Lokoja da ke a jihar Kogi.

 

Sauran ayyukan gyran manyan hanyoyin, an bai wa kamfanin Rockborough DL Prime Ltd Naira biliyan 1.23, don gyran babbar hanyar Zamfara, an kuma bai wa kamfanin Gerawa Global Engineering Ltd Naira miliyan 596.36 a matsayin kafin Alkami na aikin babbar hanyar jihar  Borno, inda kuma aka bai wa kamfanin  Anbez Innobations Ltd, Naira miliyan 511.07 domin gyran babbar hanyar Katsina zuwa Daura.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Tattalin Arziki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sinawa 146 Dake Lebanon Sun Fice Daga Kasar Lami Lafiya

Next Post

Sin Na Goyon Bayan Gaggauta Aiwatar Da Shawarar Cimma Gajiya Daga Fasahohin Dijital

Related

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji
Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

3 days ago
Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta
Tattalin Arziki

Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta

4 days ago
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa
Tattalin Arziki

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

4 days ago
Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA
Tattalin Arziki

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

2 weeks ago
Dangote
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

3 weeks ago
Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote
Tattalin Arziki

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

3 weeks ago
Next Post
Sin Na Goyon Bayan Gaggauta Aiwatar Da Shawarar Cimma Gajiya Daga Fasahohin Dijital

Sin Na Goyon Bayan Gaggauta Aiwatar Da Shawarar Cimma Gajiya Daga Fasahohin Dijital

LABARAI MASU NASABA

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

August 6, 2025
Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

August 5, 2025
Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

August 5, 2025
Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

August 5, 2025
Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

August 5, 2025
Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba

Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba

August 5, 2025
Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar

Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar

August 5, 2025
Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina

Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina

August 5, 2025
Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025

Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025

August 5, 2025
Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a

Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a

August 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.