ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Samar Da Naira Biliyan 29 Don Gyara Hanyoyin Kasar Nan

by Abubakar Abba and Sulaiman
2 years ago
Tinubu

A cikin watan Satumbar wannan shekarar, Gwamnatin tarayya ta fitar da sama da Naira biliyan 29, domin a inganta manyan hanyoyin kasar nan, tare da kuma bunkasa hanyoyin ruwa wanda ma’aikayar ayyuka ta tarayya, ke jagoranta.

 

A cewar wasu bayanai da aka samo a kafar sada zamunta ta gwamnatin, wani kamfanin cikin gida na BudgIT ne, aka bai wa kwangilar aikin.

ADVERTISEMENT
  • Daga Yanzu Saudiyya Ce Za Ta Kula Da Abincin Alhazan Nijeriya -NAHCON
  • Wakilin Sin: Ya Kamata A Kiyaye Da Karfafa Gudummawar MDD A Fannin Yaki Da Ta’addanci

Wasu daga cikin kudaden da aka fitar sun hada da; Naira biliyan 5.88, da aka bai wa kamfanin Reinforced Global Resources Ltd kwangilar  aikin gyran babbar hanyar  Ugep-Opkosi wacce ta hada da  jihar Koros Ribas da jihar Ebonyi .

 

LABARAI MASU NASABA

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas

NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba

Kazalika, an kuma bai wa kamfanin JRB Constructions Company Ltd kwangilar  Naira biliyan 4.42 don gyran babbar hanyar Potiskum-Jakusko-Gashua da ke a jihar Yobe.

 

Kwangilayr yin sabuwar  hanyar   Maraba Donga da ke a jihar Taraba, an baiwa kamfanin  Rockborough DL Prime Ltd Naira biliyan 1.26 don yin aikin, inda kuma aka bai wa kamfanin .Truetech Global Inbestment Serbices Ltd  Naira biliyan 1.25 don yin aikin babbar hanyar Gabas maso yamma da ke a jihar Delta.

 

Bugu da kari, na kuma bai wa kamfanin HMF Construction Ltd Naira biliyan 1.04 domin ayyukan manya hanya da ban da ban na Abeokuta-Ajebo da ke a jihar Ogun.

 

A jihar Sokoto kuma, an  bai wa kafanin Sholly Frontlink Impec Ltd Naira biliyan 567.37. don yin aikin manyan hanyoyin Aliero, inda kuma aka bai wa kamfanin  Logine International Ltd, Naira miliyan 780.98 domin yin murafan magudana.

 

A bangaren aikin samar da ruwa sha kuwa, an ware Naira miliyan 905.24, domin a kammala Dam din Farin Ruwa da ke a karamar hukumar Wamba a jihar  Nasarawa, inda aka bai wa kafanin Wiz China Worldwide Engineering Ltd kwangilar yin aikin.

 

An kuma kara ware wasu karin Naira miliyan N678.16 a ,matsayin kudin hadaka na wanda yake da kaso 50, na aikin samar da ruwan sha a karkashin Asusun bayar da tallafi na kananan yara na majalisar diinkin duniya.

 

Bugu da kari, bayanna sun nuna cewa, gwamnatin ta  bai wa kamfanin Medabille Construction Ltd Naira biliyan 1.90 don yin aikin gina wasu sabbin sakarariya  a jihar Kebbi tare da kuma bai wa kamfanin Candon Construction Ltd, Naira biliyan 1.82 don gina sakatariya ta tarayya a  jihar Abia tare da kuma bai wa kamfanin Strabic Construction Ltd, Naira biliyan1.82 don gina wata sakatriyar a jihar  to Ebonyi.

 

An kuma bai wa kamfanin Steady Lane Nigeria Ltd Naira biliyan 1.49 don gina sakatariya a garin  Lokoja da ke a jihar Kogi.

 

Sauran ayyukan gyran manyan hanyoyin, an bai wa kamfanin Rockborough DL Prime Ltd Naira biliyan 1.23, don gyran babbar hanyar Zamfara, an kuma bai wa kamfanin Gerawa Global Engineering Ltd Naira miliyan 596.36 a matsayin kafin Alkami na aikin babbar hanyar jihar  Borno, inda kuma aka bai wa kamfanin  Anbez Innobations Ltd, Naira miliyan 511.07 domin gyran babbar hanyar Katsina zuwa Daura.

Tinubu
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood
Tinubu
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

MASU ALAKA

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas
Tattalin Arziki

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas

September 4, 2026
NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
Tattalin Arziki

NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba

September 4, 2026
NPA Ta Tabbatar Da Maido Da Manyan Kayan Aikin Hukumar Wuta Ta Neja Delta —Babbar Manaja
Tattalin Arziki

NPA Ta Tabbatar Da Maido Da Manyan Kayan Aikin Hukumar Wuta Ta Neja Delta —Babbar Manaja

August 28, 2026
Next Post
Sin Na Goyon Bayan Gaggauta Aiwatar Da Shawarar Cimma Gajiya Daga Fasahohin Dijital

Sin Na Goyon Bayan Gaggauta Aiwatar Da Shawarar Cimma Gajiya Daga Fasahohin Dijital

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.