ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Samar Da Naira Biliyan 29 Don Gyara Hanyoyin Kasar Nan

by Abubakar Abba and Sulaiman
2 years ago
Tinubu

A cikin watan Satumbar wannan shekarar, Gwamnatin tarayya ta fitar da sama da Naira biliyan 29, domin a inganta manyan hanyoyin kasar nan, tare da kuma bunkasa hanyoyin ruwa wanda ma’aikayar ayyuka ta tarayya, ke jagoranta.

 

A cewar wasu bayanai da aka samo a kafar sada zamunta ta gwamnatin, wani kamfanin cikin gida na BudgIT ne, aka bai wa kwangilar aikin.

ADVERTISEMENT
  • Daga Yanzu Saudiyya Ce Za Ta Kula Da Abincin Alhazan Nijeriya -NAHCON
  • Wakilin Sin: Ya Kamata A Kiyaye Da Karfafa Gudummawar MDD A Fannin Yaki Da Ta’addanci

Wasu daga cikin kudaden da aka fitar sun hada da; Naira biliyan 5.88, da aka bai wa kamfanin Reinforced Global Resources Ltd kwangilar  aikin gyran babbar hanyar  Ugep-Opkosi wacce ta hada da  jihar Koros Ribas da jihar Ebonyi .

 

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

Kazalika, an kuma bai wa kamfanin JRB Constructions Company Ltd kwangilar  Naira biliyan 4.42 don gyran babbar hanyar Potiskum-Jakusko-Gashua da ke a jihar Yobe.

 

Kwangilayr yin sabuwar  hanyar   Maraba Donga da ke a jihar Taraba, an baiwa kamfanin  Rockborough DL Prime Ltd Naira biliyan 1.26 don yin aikin, inda kuma aka bai wa kamfanin .Truetech Global Inbestment Serbices Ltd  Naira biliyan 1.25 don yin aikin babbar hanyar Gabas maso yamma da ke a jihar Delta.

 

Bugu da kari, na kuma bai wa kamfanin HMF Construction Ltd Naira biliyan 1.04 domin ayyukan manya hanya da ban da ban na Abeokuta-Ajebo da ke a jihar Ogun.

 

A jihar Sokoto kuma, an  bai wa kafanin Sholly Frontlink Impec Ltd Naira biliyan 567.37. don yin aikin manyan hanyoyin Aliero, inda kuma aka bai wa kamfanin  Logine International Ltd, Naira miliyan 780.98 domin yin murafan magudana.

 

A bangaren aikin samar da ruwa sha kuwa, an ware Naira miliyan 905.24, domin a kammala Dam din Farin Ruwa da ke a karamar hukumar Wamba a jihar  Nasarawa, inda aka bai wa kafanin Wiz China Worldwide Engineering Ltd kwangilar yin aikin.

 

An kuma kara ware wasu karin Naira miliyan N678.16 a ,matsayin kudin hadaka na wanda yake da kaso 50, na aikin samar da ruwan sha a karkashin Asusun bayar da tallafi na kananan yara na majalisar diinkin duniya.

 

Bugu da kari, bayanna sun nuna cewa, gwamnatin ta  bai wa kamfanin Medabille Construction Ltd Naira biliyan 1.90 don yin aikin gina wasu sabbin sakarariya  a jihar Kebbi tare da kuma bai wa kamfanin Candon Construction Ltd, Naira biliyan 1.82 don gina sakatariya ta tarayya a  jihar Abia tare da kuma bai wa kamfanin Strabic Construction Ltd, Naira biliyan1.82 don gina wata sakatriyar a jihar  to Ebonyi.

 

An kuma bai wa kamfanin Steady Lane Nigeria Ltd Naira biliyan 1.49 don gina sakatariya a garin  Lokoja da ke a jihar Kogi.

 

Sauran ayyukan gyran manyan hanyoyin, an bai wa kamfanin Rockborough DL Prime Ltd Naira biliyan 1.23, don gyran babbar hanyar Zamfara, an kuma bai wa kamfanin Gerawa Global Engineering Ltd Naira miliyan 596.36 a matsayin kafin Alkami na aikin babbar hanyar jihar  Borno, inda kuma aka bai wa kamfanin  Anbez Innobations Ltd, Naira miliyan 511.07 domin gyran babbar hanyar Katsina zuwa Daura.

Tinubu
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 
Tinubu
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • Sulaiman
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
  • Sulaiman
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
Sin Na Goyon Bayan Gaggauta Aiwatar Da Shawarar Cimma Gajiya Daga Fasahohin Dijital

Sin Na Goyon Bayan Gaggauta Aiwatar Da Shawarar Cimma Gajiya Daga Fasahohin Dijital

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.