• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Yi Garambawul Kan Dokokin Haraji

by Sadiq
2 years ago
Tinubu

A wani yunkuri na magance matsalolin da masana’antu da sauran masu ruwa da tsaki suka nuna dangane da sauye-sauyen haraji na baya-bayan nan, Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan wasu umarnin zartarwa guda uku na dakatar da manyan matakan haraji.

Matakin ya zo ne a matsayin mayar da martani ga bukatar daidaita haraji, kamar yadda aka ayyana a cikin Tsarin Harajin Kasa na 2017.

  • Kamfanin Meta Mamallakin Facebook Ya Yi Wa Twitter Kishiya
  • Bincikenmu Ya Nuna Bidiyon Dalar Ganduje Gaskiya Ne –Muhyi

Mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan ayyuka na musamman da sadarwa, Dele Alake ne, ya bayyana hakan a fadar shugaban kasa a ranar Alhamis.

Dokar zartarwa ta farko da Shugaba Tinubu ya sanya wa hannu ita ce Dokar Kudi ta 2023. Y

Ya jinkirta aiwatar da canje-canjen da aka tsara a cikin Dokar daga Mayu 23, 2023, zuwa 1 g watan Satumba 2023, inda zai tabbatar da bin ka’idojin da aka tsara.

LABARAI MASU NASABA

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

Ya kuma yi sauye-sauye dangane da harajin da Kwastam ke karba.

Bugu da kari, shugaba Tinubu ya bayar da umarnin dakatar da harajin kashi 5% na ayyukan sadarwa, da kuma karin haraji kan kayayyakin da ake kerawa a cikin gida.

Alake ya ce matakin ya nuna aniyar Tinubu na samar da kyakkyawan yanayi na kasuwanci da kuma rage wahalhalun da ‘yan kasuwa da jama’a ke fuskanta.

Shugaban ya kuma bayar da umarnin dakatar da sabon haraji kan robobin da ake amfani da su da suka hada da kwantena da kwalabe.

Alake ya kuma ce an dakatar da biyan harajin shigo da kaya a kan wasu motoci.

A cewarsa, manufar shugaba Tinubu ita ce ya saurari damuwar al’ummar Nijeriya tare da rage radadin da ke tattare da haraji, maimakon ta’azzara kalubalen da ‘yan kasar nan ke fuskanta.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

October 30, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

October 30, 2025
Afuwar Tinubu Ga Fursunoni: Saura Ƙasa Da Shekaru 6 Maryam Sanda Ta Shaƙi Iskar ‘Yanci
Manyan Labarai

Afuwar Tinubu Ga Fursunoni: Saura Ƙasa Da Shekaru 6 Maryam Sanda Ta Shaƙi Iskar ‘Yanci

October 29, 2025
Next Post
A Karon Farko Sanata Barau Ya Jagoranci Zaman Majalisar Dattawan Nijeriya

A Karon Farko Sanata Barau Ya Jagoranci Zaman Majalisar Dattawan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

October 30, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

October 30, 2025
Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Asuu

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

October 29, 2025
Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.