• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Yi Garambawul Kan Dokokin Haraji

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Kwana 6 Ga Rantsar Da Tinubu: ‘Yan Jarida Sun Yi Tsokaci Kan Yadda Aka Miƙa Mulki A Gwamnatocin Baya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wani yunkuri na magance matsalolin da masana’antu da sauran masu ruwa da tsaki suka nuna dangane da sauye-sauyen haraji na baya-bayan nan, Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan wasu umarnin zartarwa guda uku na dakatar da manyan matakan haraji.

Matakin ya zo ne a matsayin mayar da martani ga bukatar daidaita haraji, kamar yadda aka ayyana a cikin Tsarin Harajin Kasa na 2017.

  • Kamfanin Meta Mamallakin Facebook Ya Yi Wa Twitter Kishiya
  • Bincikenmu Ya Nuna Bidiyon Dalar Ganduje Gaskiya Ne –Muhyi

Mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan ayyuka na musamman da sadarwa, Dele Alake ne, ya bayyana hakan a fadar shugaban kasa a ranar Alhamis.

Dokar zartarwa ta farko da Shugaba Tinubu ya sanya wa hannu ita ce Dokar Kudi ta 2023. Y

Ya jinkirta aiwatar da canje-canjen da aka tsara a cikin Dokar daga Mayu 23, 2023, zuwa 1 g watan Satumba 2023, inda zai tabbatar da bin ka’idojin da aka tsara.

Labarai Masu Nasaba

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Ya kuma yi sauye-sauye dangane da harajin da Kwastam ke karba.

Bugu da kari, shugaba Tinubu ya bayar da umarnin dakatar da harajin kashi 5% na ayyukan sadarwa, da kuma karin haraji kan kayayyakin da ake kerawa a cikin gida.

Alake ya ce matakin ya nuna aniyar Tinubu na samar da kyakkyawan yanayi na kasuwanci da kuma rage wahalhalun da ‘yan kasuwa da jama’a ke fuskanta.

Shugaban ya kuma bayar da umarnin dakatar da sabon haraji kan robobin da ake amfani da su da suka hada da kwantena da kwalabe.

Alake ya kuma ce an dakatar da biyan harajin shigo da kaya a kan wasu motoci.

A cewarsa, manufar shugaba Tinubu ita ce ya saurari damuwar al’ummar Nijeriya tare da rage radadin da ke tattare da haraji, maimakon ta’azzara kalubalen da ‘yan kasar nan ke fuskanta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DokaHarajiSauye-sauyeTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamfanin Meta Mamallakin Facebook Ya Yi Wa Twitter Kishiya

Next Post

A Karon Farko Sanata Barau Ya Jagoranci Zaman Majalisar Dattawan Nijeriya

Related

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da ɗumi-ɗuminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

2 hours ago
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

4 hours ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

8 hours ago
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi
Manyan Labarai

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

9 hours ago
NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano
Manyan Labarai

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

24 hours ago
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu
Da ɗumi-ɗuminsa

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

1 day ago
Next Post
A Karon Farko Sanata Barau Ya Jagoranci Zaman Majalisar Dattawan Nijeriya

A Karon Farko Sanata Barau Ya Jagoranci Zaman Majalisar Dattawan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.