ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Yi Garambawul Kan Dokokin Haraji

by Sadiq
3 years ago
Tinubu

A wani yunkuri na magance matsalolin da masana’antu da sauran masu ruwa da tsaki suka nuna dangane da sauye-sauyen haraji na baya-bayan nan, Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan wasu umarnin zartarwa guda uku na dakatar da manyan matakan haraji.

Matakin ya zo ne a matsayin mayar da martani ga bukatar daidaita haraji, kamar yadda aka ayyana a cikin Tsarin Harajin Kasa na 2017.

  • Kamfanin Meta Mamallakin Facebook Ya Yi Wa Twitter Kishiya
  • Bincikenmu Ya Nuna Bidiyon Dalar Ganduje Gaskiya Ne –Muhyi

Mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan ayyuka na musamman da sadarwa, Dele Alake ne, ya bayyana hakan a fadar shugaban kasa a ranar Alhamis.

ADVERTISEMENT

Dokar zartarwa ta farko da Shugaba Tinubu ya sanya wa hannu ita ce Dokar Kudi ta 2023. Y

Ya jinkirta aiwatar da canje-canjen da aka tsara a cikin Dokar daga Mayu 23, 2023, zuwa 1 g watan Satumba 2023, inda zai tabbatar da bin ka’idojin da aka tsara.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Ya kuma yi sauye-sauye dangane da harajin da Kwastam ke karba.

Bugu da kari, shugaba Tinubu ya bayar da umarnin dakatar da harajin kashi 5% na ayyukan sadarwa, da kuma karin haraji kan kayayyakin da ake kerawa a cikin gida.

Alake ya ce matakin ya nuna aniyar Tinubu na samar da kyakkyawan yanayi na kasuwanci da kuma rage wahalhalun da ‘yan kasuwa da jama’a ke fuskanta.

Shugaban ya kuma bayar da umarnin dakatar da sabon haraji kan robobin da ake amfani da su da suka hada da kwantena da kwalabe.

Alake ya kuma ce an dakatar da biyan harajin shigo da kaya a kan wasu motoci.

A cewarsa, manufar shugaba Tinubu ita ce ya saurari damuwar al’ummar Nijeriya tare da rage radadin da ke tattare da haraji, maimakon ta’azzara kalubalen da ‘yan kasar nan ke fuskanta.

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Next Post
A Karon Farko Sanata Barau Ya Jagoranci Zaman Majalisar Dattawan Nijeriya

A Karon Farko Sanata Barau Ya Jagoranci Zaman Majalisar Dattawan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.