• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Zai Sanya Lokacin Da Za A Yi Kidayar 2023

by Abubakar Abba
3 years ago
Tinubu

Bayan an rantsar da gwamnatin zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu, a ranar 29 ga watan Mayu, ,gwamnatinsa za ta sanya sabuwar ranar da za a yi kidayar ‘yan Nijeriya.

An ruwaito cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya amince da dage kidayar ta 2023 wadda aka kebe za a gudanar daga ranar 3 zuwa ranar 7 ga watan ga watan Mayu 2003, amma a yanzu sabuwar gwamnatin mai zuwa, za ta sa sabuwar ranar da za a yi kidayar.

  • Har Yanzu Wasu Na Yi Wa ‘Yan Fim Kallon Mutanen Banza —Auwal West
  • Sarkin Da Ya Fi Dadewa A Karagar Mulki Ya Rasu

A cikin sanarwar da ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed ya fitar “Buhari ya dage yin kidayar ne, bayan ya ganawar da ya yj a Abuja da wasu daga cikin mambobin majalisar zartarwa cikinsu har da shugaban hukumar kidaya ta kasa da tawagarsa.

Mohammed ya ce, “A ganawar an jaddada mhhimmanci yin kidayar ta al’ummar kasar da kuma kidaya gidajen al’ummar kasa bayan an shafe shekaru 17 ba a yi kidayar ba.

“Yin kidayar zai bayar da dama wajen samun bayanan ‘yan Nijeriya, inda hakan zai taimaka wa gwamnati wajen kara inganta rayuwarsu.”

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

An ruwaito cewa, shugaban hukumar a wata ganawa a ranar Alhamis da ta wuce da wasu jakadun ketare a Abuja ya sanar da cewa, har yanzu hukumar ba ta samu daukacin kayan da ta ke bukata don gudanar da kidayar ba.

Sai dai, shugaban ya bayyana cewa, a ‘yan kwanaki masu zuwa, za a samar da kayan aikin yin kidayar, inda ya ce, Nijeriya na bukatar a samar da kananan Kwamfuta guda 800,000 wadda a yanzu aka riga aka samar da guda 500,000.

Hakazalika, an ruwaito daraktan kula al’amuran yau da kullum na hukumar Dakta Isiaka Yahaya ya ce, an dage yin kidayar ne ba dan rashin kudi ba, amma gwamnatin mai zuwa, za ta gudanar da yin kidayar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma
Manyan Labarai

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP
Labarai

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
Next Post
Wasikun Xi Jinping Ga Matasa

Wasikun Xi Jinping Ga Matasa

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.