• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsarin Tazarar Haihuwa Mara Amfani Da Magani (2)

by Dr. Aisha
1 year ago
in Kiwon Lafiya
0
Tsarin Tazarar Haihuwa Mara Amfani Da Magani (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ci gaba daga makon jiya

Dalilin rashin maniyyin bayan kwan ya lalace ya fita su kuma wadancan jijiyoyi da suka tara jini a cikinsu, sai su yi wani abu da ake kira fushi, ba su ji dadi ba, a dalilin haka sai suke kartar jikin mahaifar mace, sai ka ji mace tace maka tana yawan fama da ciwon mara (lower abdominal pain) musamman idan ta gama Haila. A nan za mu fahimci rashin aure na daga abin da ke jawo wannan, kuma maganin haka shi ne aure duk da akan samu masu auren ma su fuskanci hakan.

Idan karce jijiyoyin nan ya yi yawa kuma aka yi rashin sa’a sai su fashe, idan kuma suka fashe sai jini ya yi ta fita ba tsayawa a wasu, wannan shi ne ake kira da jinin Istihada, daman Manzon Allah (SAW) ya taba gayawa wata mata cewar ai wannan jinin na jijiya ne. Toh daga nan ne kuma injinin ya fice.

Dan haka idan Mace me aure ce kuma tana son yin ‘family planning da Mijinta, to hanya mafi sauki itace;

  • Sarkin Lafiya Ya Hada Kan Sarakunan Nasarawa Ba Bambanci – Zanwa
  • Sin Ta Kiyaye Zaman Lafiya Da Tsaron Kasa Da Kasa Bisa Ayyukanta Masu Amfani

kamar yadda muka ji bayan gama hailar ta da kwanaki 14 ake sakin wadancan kwayaye zuwa mahaifa, kuma sukan yi kwanaki 2 kafin su mutu, shi kuma maniyyin namijin yakan yi kwanaki 3 kafin ya mutu, To su ma’auratan ka da su yi jima’i tun ranar 11 da gama hailar ta, har sai bayan ranar 17 da gama hailarta.

Labarai Masu Nasaba

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

 

Ku dan tsaya kadan a nan kafin ku ci gaba ku yi tunanin me ya sa na ce haka?

Dalilin hakan kuwa shi ne; ranar 14 kwoi ke zuwa, to idan suka sadu ranar 12, ka da mu manta Maniyyi sai yayi kwanaki 3 kafin ya mutu, to kun ga idan suka sadu ranar 12, maniyyin namijin na nan a mahaifar a raye har ranar 14 da za a saki kwan, zai zauna na tsawon kwanakin 12,13,14 kafin ya mutu, to kun ga za su ci karo ranar 14, kuma babu abin da zai hana shi sarrafa kwan nan.

An ce kar ku sadu har sai bayan ranar 17 ne saboda shi kuma kwan yakan yi kwanaki 2 kafin ya mutu. To wadannan kwanaki 5 din-12,13,14,15 ,16 da gama Hailar mace, su ake kira da ‘DANGER PERIODS’ Ma’ana kwanaki masu hatsari, an kira su da haka ne saboda idan dai aka sadu da Mace a wadannan kwanakin to kuwa tabbas za ta samu ciki, sai dai idan Mulkin Ubangiji ya shigo ciki ko kuma in dama cikin ma’auratan akwai larurar da ke hana daukar ciki.

Amma idan har ma’aurata na son yin ‘family planning’ ba tare da sa ko shan komi ba wadannan kwanakin za su kauce wa saduwa a ciki wato tun daga ranar 11 da gama haila har sai ranar 17 da gama haila kuma sati 1 kenan.

Sannan kuskuren da kan faru wasu na zuwa da sunan a sadun amma in ya ji zai kawo sai ya zare. Ina mai tabbatar ma wannan ruwan me santsi na maniyyi da kan fara fitowa ka zaci maziyyi ne shi kansa ya wadatar ya sa ciki ya shiga domin akwai maniyyi daga karshensa. Wannan ta sa ‘yan matan dakan auka tarkon samari ke karewa da ciki a zaton ba a yi ‘release’ jikinsu ba, don haka in dai za a yi to a kiyayi kusanta kurum.

Kuma irin hakan ya sa ba a ba hanyar inganci 100% ba domin ko ya maniyyi yake ya wadatar. Haka kuma wasu matan duk sati 3 suke haila don haka kwanakin fara ‘obulation’ dinsu ba zai kai har 14 ba, galibi bayan kwana 10 ‘obulation’ na iya faruwa, kun ga ita sai dsi a kaurace mata kwanaki 8 zuwa 13 kenan.

Sannan wani abu; a yayin da kwai din can ke tafiya a cikin ‘FOLLOPIAN TUBE’ daga obary zuwa cikin mahaifa idan ya makale a hanya kuma aka zo aka sadu da mace toh shi ne maimakon ciki ya kasance a cikin mahaifa sai ya kasance a wajen mahaifa wanda shi muke kira ‘ECTOPIC PREGNANCY’ wanda dole sai dai a yi aiki a cire.

Kuma wannan ‘fallopian tube’ din ya samu matsala kenan har abada. Sai dai da yake biyu ne, to daya ya isa ta sami ciki da shi, wata hikima ta Allah shi ya sa ya yi biyun… to in ko duk biyun suka tabu aka kuma samun ‘ectopic’ tofa shi ne ciki sai dai a yi ma mace dashensa gaskiya ba za ta iya dauka ba.

Wanda ‘Pelbic inflammatory disease’ na daga kan gaba abin da ke jawo tangardar ‘Fallopian tube’ din, don haka mata ku daina sake da ‘infection’, a kuma daina amfani da wani maganin matsi ko tsarki da ruwan sassake-sassake, in kun ki kuma to jiki magayi, ke da haihuwa kya zo sai dai ki ji a makwabta ko awakan layinku na yi, a kuma lura da tsafta.

Allah ya sa mu gama lafiya!


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ciki da goyoFamily planningHealthLafiyaPregnancy
ShareTweetSendShare
Previous Post

NSCDC Ta Yaye Dakaru Na Musamman A Zamfara

Next Post

MDD Ta Amince Da Kudirin Sin Na Kafa Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kai Na Duniya

Related

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su
Kiwon Lafiya

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

3 days ago
Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa
Kiwon Lafiya

Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

1 week ago
Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani
Kiwon Lafiya

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

2 weeks ago
Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke
Kiwon Lafiya

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

3 weeks ago
Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu
Kiwon Lafiya

Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

1 month ago
Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna
Kiwon Lafiya

Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna

1 month ago
Next Post
MDD Ta Amince Da Kudirin Sin Na Kafa Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kai Na Duniya

MDD Ta Amince Da Kudirin Sin Na Kafa Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kai Na Duniya

LABARAI MASU NASABA

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

June 16, 2025
Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

June 16, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

June 16, 2025
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

June 16, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

June 16, 2025
Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

June 16, 2025
Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

June 16, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

June 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.