• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tura Ta Kai Bango, Zanga-Zanga Ta Kutsa Kai Har Gidan Buhari Da Sarkin Daura

by Sulaiman
1 year ago
Buhari

LABARAI MASU NASABA

Gidauniyar IRM Da KADCHMA, Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

Wasu fusatattun masu zanga-zanga sun isa gidan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da ke Daura, a jihar Katsina ranar Alhamis.
Masu zanga-zangar, da yawansu, sun shiga zanga-zangar adawa da matsin rayuwa mai taken #EndBadGovernance da ake yi a fadin kasar.
  • Ɓata-gari Sun Cinna Wa Sakatariyar APC Wuta Tare Da Lalata Kadarorin Gwamnati A Jigawa
  • Zanga-zanga: Ɓata-gari Sun Lalata Tare Da Wawushe Kadarorin Gwamnati A Kaduna
Zanga-zangar ta rikide zuwa tashin hankali a wasu jihohin, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane tare da tilastawa akalla gwamnoni uku kafa dokar hana fita ta awa 24.
‘Yan zanga-zangar da suka yi yunkurin kutsawa gidan tsohon shugaban kasar, sun ce, sun gaji da matsin rayuwa da tabarbarewar tattalin arzikin kasar ke ciki.
Wani ganau ya shaida wa Jaridar Daily Trust ta wayar tarho a ranar Alhamis cewa, “An kunna wuta a kofar gidan tsohon shugaban kasar sannan matasan suna ta rera waka da karfi.”
A cikin wani faifan bidiyo da Daily Trust ta samu, an ga matasa da dama suna ta rera waka da cewa:
“Bama yi! Bama yi! Bama yi!,”
Har sai da wani da ba a san ko wanene ba ya fito daga gidan Buhari ya kwantar da hankalin masu zanga-zangar da ya musu jawabi.
Bayan haka, fusatattun matasan sun nufi fadar Sarkin Daura, Alhaji Farouk Umar Farouk.
Rahotanni sun bayyana cewa, jami’an tsaro sun harbi daya daga cikin matasan a kafa yayin da suke kokarin tarwatsa su amma masu zanga-zangar suka ki ja da baya.
ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gidauniyar IRM Da KADCHMA, Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna
Labarai

Gidauniyar IRM Da KADCHMA, Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Manyan Labarai

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?
Ra'ayi Riga

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Next Post
Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Zargin Da Aka Yiwa Kasar Sin Na Barazana Ga Intanet Yana Kunshe Da Wata Mummunar Manufa

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Zargin Da Aka Yiwa Kasar Sin Na Barazana Ga Intanet Yana Kunshe Da Wata Mummunar Manufa

LABARAI MASU NASABA

Gidauniyar IRM Da KADCHMA, Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

Gidauniyar IRM Da KADCHMA, Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

November 2, 2025
Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

November 2, 2025
Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

November 2, 2025
A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Maganin Nankarwa (3)

Maganin Nankarwa (3)

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Dalilin Da Ya Sa Hukumar NIWA Ta Fara Gyaran Hanyoyin Ruwa A Jihar Legas

November 2, 2025
Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

November 2, 2025
Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.