• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Nemi A Hukunta Jami’n Tsaro Masu Cin Zarifin Mata

by Hussein Yero
6 months ago
in Labarai
0
Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Nemi A Hukunta Jami’n Tsaro Masu Cin Zarifin Mata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Uwargidan Gwamnan Zamfara Hajiya Huriyya Dauda ta bayyana takaicin ta kan yadda ake samu Jami’an tsaro da laifin cin zarafin Mata watau Fyafe, a kan haka ta yi kira ga mahukunta da su sanya duk Jami’an tsaro da aka kama da cin zarafin Mata a kafafen yada Labarai kamar yadda suke gabatar da masu laifi ga “Yan gidan Talabijin da Rediyo da Jaridu dan ya zamo izina ga sauran Jami’an tsaro.

Hajiya Huriyya Dauda ta bayyana haka ne ranar Laraba rana ta uku na yaki da cin zarafin Mata wanda aka yi wa fyade da marasa galihu da ake tauye mahakokin su a Gusau babban birnin jihar.

  •  Ali Nuhu Ya Zama Jakadan Kamfanin Tsaftace HaÆ™ora A Arewacin Nijeriya 
  • Gwamnoni Sun MiÆ™a Ta’aziyya Ga WaÉ—anda Wani Abu Ya Fashe Da Su A Mota A Zamfara

A jawabin ta, Huriyya Dauda ta bayyana cewa a jawaban da aka gudanar a yanzu ya tabbatar da cewa, fitatun mutane ne kuma sananu ake kamawa da laifin cin zarafin Mata don haka muka kaddamar da kwamitoci a kananan hukumomi don yaki da masu aikata wannan mumunan laifi dan kawo karshen su “.

“Kuma yau ga Litatafi nan na turancin mun fasara su zuwa Hausa zamu raba don mutane su gane illar cin zarafin Mata da kuma hukuncin da meyi zai gamu da shi.

Hajiya Huriyya ta kara da cewa, ba fyade ba ne kadai cin zarafin Mata akwai rashin basu hakkin su na kulawa ga mazajan su na rashin abinci da karatun ‘ya’ya mata da sauran su.

Labarai Masu Nasaba

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

Don haka doka za ta yi aiki a kan duk wanda aka kama a Zamfara wadannan munana lafiya in ji Huriyya Dauda.

Kuma muna godiya ga Kwamishin kananan Hukumomi da masarautu Hon. Ahmad Yandi ya bayyana cewa, Ma’aikatar Kananan Hukumomi za su yi hadin gwiwa da Sarakunan mu goma sha tara wajen yaki da masu wannan mumunan laifi, kuma zamu dauki nauyin kara litatafan don shigar da su ko’ina a fadin jihar ta Zamfara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cin ZarafiZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Duk Da Hana Shi Fitowa, Sarki Sanusi II Ya Yi Zaman Fada

Next Post

An Fitar Da Rahoton Ci Gaban Duniya Na 2024

Related

Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

3 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

5 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

6 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

6 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

8 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

10 hours ago
Next Post
An Fitar Da Rahoton Ci Gaban Duniya Na 2024

An Fitar Da Rahoton Ci Gaban Duniya Na 2024

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.