• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Ya Gana Da Manyan Jami’an Saudiyya Da Iran

by CGTN Hausa
2 years ago
Wang yi

Mambar ofishin siyasa na kwamitin tsakiyar jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin Wang Yi, ya gana da mataimakin ministan harkokin wajen kasar Saudiyya Waleed Elkhereiji, da mataimakin ministan harkokin waje mai lura da harkokin siyasa na kasar Iran Ali Bagheri Kani, jiya Jumma’a a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin. 

Manyan bakin sun iso kasar Sin ne domin gudanar da taron farko, na kwamitin hadin kan kasashen Sin da Saudiyya da Iran.

  • Sin Ta Yi Kira Da A Aiwatar Da Cikakken Kudurin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza 
  • Ya Kamata A Aiwatar Da Kudurin Kwamitin Sulhun MDD Kan Hana Bazuwar Makamai Kanana

Cikin jawabinsa yayin taron, mista Wang, wanda kuma shi ne daraktan hukumar lura da harkokin waje, ta kwamitin tsakiyar jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin, ya ce har kullum kasar Sin na goyon bayan al’ummun yankin Gabas ta Tsakiya, a kokarinsu na lalubo hanyar samar da ci gaba mai zaman kanta. Kaza lika, tana goyon bayan kasashen yankin Gabas ta Tsakiya, game da burinsu na yin aiki tare, don warware matsalolin tsaro dake addabar yankinsu, kana tana goyon bayan Saudiyya da Iran, game da kokarinsu na ci gaba da ingiza matakan bunkasa dangantaka.

Wang ya kara da cewa, Sin ta sha alwashin amfani da wannan taro wajen ingiza kawance na makwaftaka tsakanin Saudiyya da Iran, tare da ba da sabbin gudummawa ga bunkasa zaman lafiya da daidaito a Gabas ta Tsakiya.

Yayin taron sassan 3, manyan jami’an Saudiyya da Iran, sun bayyana burinsu na mara baya ga aiwatar da cikakkiyar yarjejeniyar Beijing. Yayin da ita kuma Sin ta jaddada aniyarta, ta taka muhimmiyar rawa, da goyon bayan Saudiyya da Iran, wajen ci gaba da aiwatar da matakan karfafa dangantaka. (Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST
Daga Birnin Sin

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

November 6, 2025
Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

November 6, 2025
Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji
Daga Birnin Sin

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

November 6, 2025
Next Post
Abinci

‘Yan Bindiga Sun Yi Sanadin Tashin Farashin Kayan Abinci A Taraba

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

November 6, 2025
Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

November 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

November 6, 2025
Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

November 6, 2025
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

November 6, 2025
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

November 6, 2025
A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

November 6, 2025
Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama

Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama

November 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.