Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RAHOTANNI

Wani Matashi Ya Sare Kan Abokinsa A Edo

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga A.A.Masagala,Benin

Wani saurayi mai suna Ali ya sarewa abokinsa mai suna Muhammed Abdullahi kai da adda a yayin da ya kai masa ziyara awurin aikinsa na gadi daura da babban titi daga Benin zuwa Auchi ta jihar Edo.

A yadda wan nan lamarin ya faru kamar yadda shi Muhammed Abdullahi din ya shaidawa Leadership A Yau bayan faruwar lamarin cewa, da misalin karfe 7:45 na dare “na je wurin wannan abokin nawa Ali muna zaune inda lebirori suke haduwa  da dare suna tayashi hira kamar yadda suka saba nima na saba ina zuwa wurinsa saboda haka shine dalilin da ya janyo man wannan wahala” sai kuma kara  cewa ‘’Da yake wajen da abin ya faru ba shi da nisa da Ofishin ‘yan sanda sai na je na shaida musu”

Duk irin kokarinda Leadership A Yau ta yi domin samun karin bayani daga bangaren hukumar ‘yan sandan ta jihar bai samu nasara ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Borno Ta Gina Makarantu Na Musamman Ga Marayu

Next Post

HOTO: Shugaban Nijeriya Buhari, Mataimakinsa Yemi Osinbajo, Ooni Na Ife Oba Adeyeye Ogunwasi, Sarkin Zazzau Shehu Idris (CFR) Da Kuma Sarkin Musulmi Muhammad Saad, A Yayin Ziyarar Da Kungiyar Sarakunan Gargajiya Ta Kasa Ta Kai Fadar Shugaban Kasa

RelatedPosts

Babandede Ya Yi Gargadi A Kan Daukan Aiki Na Bogi Da Sunan NIS

Sauye-sauye Masu Ma’ana A Sashen Fasfo Na Hukumar Shige Da Ficen Nijeriya

by Yahuzajere
15 hours ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Nijeriya (NIS), karkashin...

An Gabatar Da Huduba Kan Ramadan A Babban Masallacin Jos

An Gabatar Da Huduba Kan Ramadan A Babban Masallacin Jos

by Sulaiman Ibrahim
16 hours ago
0

Daga Mohammed Ahmed Baba, Jos A ranar Juma'ar nan ne...

Yadda Tu’amalli Da Kayan Maye Ke Shafar Lafiyar Matasa Maza Da Mata  – Margaret

Yadda Tu’amalli Da Kayan Maye Ke Shafar Lafiyar Matasa Maza Da Mata  – Margaret

by Sulaiman Ibrahim
16 hours ago
0

Uwargida  Margaret  Juliu, sananniyar ce a jihar Kaduna,  musamman wajen fadakar...

Next Post

HOTO: Shugaban Nijeriya Buhari, Mataimakinsa Yemi Osinbajo, Ooni Na Ife Oba Adeyeye Ogunwasi, Sarkin Zazzau Shehu Idris (CFR) Da Kuma Sarkin Musulmi Muhammad Saad, A Yayin Ziyarar Da Kungiyar Sarakunan Gargajiya Ta Kasa Ta Kai Fadar Shugaban Kasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version