Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Wani Matashi Ya Sare Kan Abokinsa A Edo

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga A.A.Masagala,Benin

Wani saurayi mai suna Ali ya sarewa abokinsa mai suna Muhammed Abdullahi kai da adda a yayin da ya kai masa ziyara awurin aikinsa na gadi daura da babban titi daga Benin zuwa Auchi ta jihar Edo.

samndaads

A yadda wan nan lamarin ya faru kamar yadda shi Muhammed Abdullahi din ya shaidawa Leadership A Yau bayan faruwar lamarin cewa, da misalin karfe 7:45 na dare “na je wurin wannan abokin nawa Ali muna zaune inda lebirori suke haduwa  da dare suna tayashi hira kamar yadda suka saba nima na saba ina zuwa wurinsa saboda haka shine dalilin da ya janyo man wannan wahala” sai kuma kara  cewa ‘’Da yake wajen da abin ya faru ba shi da nisa da Ofishin ‘yan sanda sai na je na shaida musu”

Duk irin kokarinda Leadership A Yau ta yi domin samun karin bayani daga bangaren hukumar ‘yan sandan ta jihar bai samu nasara ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Borno Ta Gina Makarantu Na Musamman Ga Marayu

Next Post

HOTO: Shugaban Nijeriya Buhari, Mataimakinsa Yemi Osinbajo, Ooni Na Ife Oba Adeyeye Ogunwasi, Sarkin Zazzau Shehu Idris (CFR) Da Kuma Sarkin Musulmi Muhammad Saad, A Yayin Ziyarar Da Kungiyar Sarakunan Gargajiya Ta Kasa Ta Kai Fadar Shugaban Kasa

RelatedPosts

Kwazon Tambuwal

Hobbasar Kwazon Tambuwal Na Fara Biyan Albashi Daga Haraji A 2023

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Gwamnatin Jihar Sakkwato a karkashin jagorancin...

Alan Waka

Aminu Alan Waka Ya Yi Bayani Game Da Sarautar Danburan Din Gobir

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga Mukhtar Yakubu, A farkon shekarar nan ne ta 2021...

Jami'ar Bayero

Cibiyar Nazarin Dimokradiyya Ta Jami’ar Bayero Ta Nuna Rashin Gamsuwa Da Yadda Ake Gwamnoni Ke Gusanar Da Zaben Kananan Hukumomi

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Ibrahim Muhammad, Cibiyar nazarin Damakwaradiyya dake karkashin jami'ar Bayero...

Next Post

HOTO: Shugaban Nijeriya Buhari, Mataimakinsa Yemi Osinbajo, Ooni Na Ife Oba Adeyeye Ogunwasi, Sarkin Zazzau Shehu Idris (CFR) Da Kuma Sarkin Musulmi Muhammad Saad, A Yayin Ziyarar Da Kungiyar Sarakunan Gargajiya Ta Kasa Ta Kai Fadar Shugaban Kasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version