• English
  • Business News
Thursday, July 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wata Budurwa ‘Yar Shekara 28 Ta Kayar Da Dan Majalisa A Zaben Fidda Gwani Na APC A Inugu

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Wata Budurwa ‘Yar Shekara 28 Ta Kayar Da Dan Majalisa A Zaben Fidda Gwani Na APC A Inugu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata budurwa ‘yar shekara 28 mai suna Jennifer Ndubuisi a mazabar Awgu ta Arewa a jihar Enugu ta doke dan majalisa mai ci, Eneh Jane Chinwendu inda ta samu tikitin jam’iyyar APC a zaben majalisar dokokin jihar a 2023.

Ndubuisi ta lashe zaben ne da kuri’u 14 yayin da babban abokin hamayyarta, Nwabisi Elozie James ya samu kuri’u 11.

  • ‘Yan Sanda A Jihar Osun Sun Bindige ‘Yan Jarida 2 A Lokacin Zanga-zanga

Duk da cewa an kalubalanci nasarar Ndubuisi, hakan yasa aka sake karawa amma duk da haka, Ndubuisi ta samu nasara da kuri’u 16, inda abokin hamayyarta ya samu kuri’u 9.

Ndubuisi ta godewa Mrs Ginika Tor, kwamishiniya a hukumar kula da dabi’u ta tarayya, saboda daukar nauyin zabenta da tayi ita daya tilo.

Ndubuisi wacce ta yi magana ta bakin mai magana da yawunta, Onyebuchi Dede, ta ce kungiyar Omaluegwuoku Progressive Initiative, wacce Misis Tor ta kafa tayi azumin nafila na kwana Uku don neman Ubangiji ya bata Nasara a Zaben fidda gwanin.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno

Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masanan Kasar Sin Na Ci Gaba Da Gabatar Da Abubuwa Na Ban Mamaki Ga Duniya

Next Post

Amurka Da Australia Ne Kadai Suka Nuna Damuwa Game Da Hadin Gwiwa A Tsakanin Sin Da Kasashe Tsibiran Tekun Pasifik

Related

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno

8 hours ago
Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC
Manyan Labarai

Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC

9 hours ago
Cutar Amai Da Gudawa Ta Hallaka Mutane 13 A Neja
Manyan Labarai

Cutar Amai Da Gudawa Ta Hallaka Mutane 13 A Neja

10 hours ago
Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!
Ra'ayi Riga

Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!

12 hours ago
An Yi Wa Ƴan Mata  Fiye Da 754,000 Rigakafin Cutar Sankarar Mahaifa
Labarai

An Yi Wa Ƴan Mata  Fiye Da 754,000 Rigakafin Cutar Sankarar Mahaifa

13 hours ago
Tursasawa Kasashen Afirka Karbar Bakin Haure Daga Amerika Kuskure Ne
Ra'ayi Riga

Tursasawa Kasashen Afirka Karbar Bakin Haure Daga Amerika Kuskure Ne

13 hours ago
Next Post
Amurka Da Australia Ne Kadai Suka Nuna Damuwa Game Da Hadin Gwiwa A Tsakanin Sin Da Kasashe Tsibiran Tekun Pasifik

Amurka Da Australia Ne Kadai Suka Nuna Damuwa Game Da Hadin Gwiwa A Tsakanin Sin Da Kasashe Tsibiran Tekun Pasifik

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno

July 24, 2025
An Kaddamar Da Bikin BIRTV2025 A Beijing

An Kaddamar Da Bikin BIRTV2025 A Beijing

July 23, 2025
Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC

Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC

July 23, 2025
Masu Zuba Jari Na Kasa Da Kasa Sun Gamsu Zuba Jari A Sin Dama Ce Ta Cimma Nasarar More Riba A Nan Gaba

Masu Zuba Jari Na Kasa Da Kasa Sun Gamsu Zuba Jari A Sin Dama Ce Ta Cimma Nasarar More Riba A Nan Gaba

July 23, 2025
Cutar Amai Da Gudawa Ta Hallaka Mutane 13 A Neja

Cutar Amai Da Gudawa Ta Hallaka Mutane 13 A Neja

July 23, 2025
Sin Ta Yi Mu’amala Da Kasashen Dake Kan Karshen Kogin Yarlung Zangbo Dangane Da Batun Gina Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Karfin Ruwa A Kogin

Sin Ta Yi Mu’amala Da Kasashen Dake Kan Karshen Kogin Yarlung Zangbo Dangane Da Batun Gina Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Karfin Ruwa A Kogin

July 23, 2025
Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa

Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa

July 23, 2025
Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!

Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!

July 23, 2025
An Yi Wa Ƴan Mata  Fiye Da 754,000 Rigakafin Cutar Sankarar Mahaifa

An Yi Wa Ƴan Mata  Fiye Da 754,000 Rigakafin Cutar Sankarar Mahaifa

July 23, 2025
Tursasawa Kasashen Afirka Karbar Bakin Haure Daga Amerika Kuskure Ne

Tursasawa Kasashen Afirka Karbar Bakin Haure Daga Amerika Kuskure Ne

July 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.