Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Wutar Lantarki: Mega Watt 2,000 Da Aka Samar Ba A Yi Tattalin Su Ba -Minista

by Tayo Adelaja
September 21, 2017
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba, Kaduna

Ma’aikatar Wuta da Ayyuka da Gidaje  ta bayyana cewar mega wat dubu 2,000 da Gwamnatin Tarayya ta samar amfanin masu amfani da wutar lantarki, don ba a yi tattalin ta ba.

samndaads

Babban Sakatare a Ma’aikatar Louis Edozien ya bayyana hakan, inda ya ce, Babban layin wutar lantarki na kasa, ya  samar da  wutar lamtarki ta kasa, ta samar da  mega wat  6,600 daga 750,33 na kasuwancin, sai dai ya ce, ya yi kasa da Mega Wat 4,600 da za a rabawa ma su amfani da wutar.

Edozien ya bayyana hakan ne a garin Jos cikin Jihar Filato lokacin bude taro karo na uku na hukumar samar da wutar lantarki wato (NACOP).

Yace, ana bukatar dimbin kudade domin samar da layikan, ya kuma nuna takaicin sa akan yadda kamfanin samar da wutar wato ‘DISCOs’ akan rashin biyan bashi da ma su amfani da wutar suka ki biyan kamfanin.

Jami’in ya bayyana cewa, taron zai duba karancin raba wutar da layikan  ya haifar da kuma duba sauran manyan matsaloli na samar da wutar don a tabbatar da cewa wutar ta kai ga ma su amfani da ita.

Ya yi nuni da cewar dole ne a cike wannan gibin, domin a tabbatar da cewa wutar da aka samar an kara inganta samar da ita.

A karshe ya ce, dimbin bashi da ake bin ma su amfani da wutar da sauran maganar karin kudin wutar za a shawo kan matsalar.

Taron wanda aka fara shi ranar sha takwas ga watan Satumba ana sa ran za a kammala shi a ranar ashirin da biyu na watan Satumba, inda Ministan Maakatar Babatunde Fashola da saura ma su ruwa da tsaki akan harkar wutar lantarki, zasu gabatar da kasidu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsohon Shugaban Kasar Cote D’iboire Na Fatan Sauyi A Zaben 2018

Next Post

Ibo ’Yan Kasuwa Sun Goyi Bayan Matakan Zaman Lafiya

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
2 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Ibo ’Yan Kasuwa Sun Goyi Bayan Matakan Zaman Lafiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version