ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Da Wasu Tsoffin Shanghai Suka Mika Masa

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Xi

Kwanan baya, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya amsa wasikar da wasu tsoffi na kungiya mai yayata nagartattun ra’ayoyi na “Lao Yang Shu” dake unguwar Yangpu na birnin Shanghai suka aika masa, inda ya bayyana musu kyakkyawan fata.

 

Xi ya ce, wadannan tsoffi da suka hada da yi ritaya daga hukumomin gwamnati, da makarantu, da rundunonin soja, da masana da dai sauransu, sun ba da darusan tarihi, da yayata ra’ayin kirkire-kirkire na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin ko JKS, da sauye-sauye masu faranta rai a birnin Shanghai a sabon zamani, bisa ayyukan da suka yi, ko dabarun da suka koya daga zaman rayuwarsu, wanda hakan ke da matukar muhimmanci sosai.

ADVERTISEMENT
  • Habasha Ta Shirya Taron Karawa Juna Sani Karo Na 1 Don Bunkasa Aikin Koyar Da Sinanci
  • Trump Da Magoya Bayansa Sun Yi Amfani Da Kalaman Batanci

Xi kuma ya jadadda cewa, jama’a ce ke gina birni, birnin kuma na bautawa jama’a. Yana mai fatan wadannan tsoffi za su ci gaba da bayyana labaransu, ta yadda hakan zai kara azama ga mazauna birnin da su shiga aikin gina birninsu, da kuma shiga aikin daidaita harkokin birni da kafa wani kyakkyawan birni mai jituwa.

 

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

A watan Nuwamban shekarar 2019, yayin da shugaba Xi Jinping ya ziyarci birnin Shanghai, a karon farko ya gabatar da ra’ayin “Jama’a ce ke gina birni, birnin kuma na bautawa jama’a”, daga baya ya ba da umurni game da aikin raya birnin.

 

Mambobin kungiyar yayata nagartattun ra’ayoyi na “Lao Yang Shu” wadanda suka yi ritaya daga bangarori daban-daban, sun rubuta wata wasika kwanan baya ga shugaban kasar Sin, inda suka bayyana masa yadda suke gudanar da ayyukansu, da ma niyyarsu ta ingiza aikin raya birnin a matsayin ’yan JKS. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

November 17, 2025
Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95
Daga Birnin Sin

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku
Daga Birnin Sin

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Next Post
Matasa 5 Cikin Masu Zanga-zangar Tsadar Rayuwa Sun yanke Jiki Sun Faɗi A Kotu

Shugaba Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Sakin Matasa Masu Zanga-Zanga

LABARAI MASU NASABA

MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi

November 17, 2025
Tinubu

Bai Dace Adalci Ya Zama Na Sayarwa Ba – Tinubu Ga Alƙalai 

November 17, 2025
Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

November 17, 2025
Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

November 17, 2025
Hakimi, Osimhen Da Salah Ƴan Wasan Da Ke Takara A Ƙyautar Gwarzon Afrika

Hakimi, Osimhen Da Salah Ƴan Wasan Da Ke Takara A Ƙyautar Gwarzon Afrika

November 17, 2025
Tsohuwar Firaministan Bangaladesh Sheikha Hasina,

An Yanke Wa Tsohuwar Shugabar Bangladesh Hukuncin Kisa

November 17, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ɗalibai Ƴan Mata, Sun Kashe Mataimakin Shugaban Makaranta A Kebbi

Ƴan Bindiga Sun Sace Ɗalibai Ƴan Mata, Sun Kashe Mataimakin Shugaban Makaranta A Kebbi

November 17, 2025
Mutane 42 Sun Mutu A Wani Hatsarin Tankar Dizal Da Motar Masu Umrah A Hanyar Makka

Mutane 42 Sun Mutu A Wani Hatsarin Tankar Dizal Da Motar Masu Umrah A Hanyar Makka

November 17, 2025
Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

November 17, 2025
Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

November 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.