• English
  • Business News
Thursday, June 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi Yayin Bikin Cika Shekaru 25 Da Dawowar HK Kasar Sin Da Na Kaddamar Da Sabuwar Gwamnatin Yankin

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi Yayin Bikin Cika Shekaru 25 Da Dawowar HK Kasar Sin Da Na Kaddamar Da Sabuwar Gwamnatin Yankin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasar Sin ya gabatar da jawabi a taron bikin murnar cika shekaru 25 da dawowar yankin Hong Kong karkashin Jamhuriyar jama’ar kasar Sin da kuma bikin kaddamar da sabuwar gwamnatin yankin ta 6.

Xi Jinping, wanda shi ne shugaban kwamitin koli na JKS, kuma shugaban rundunar sojin kasar, ya taya John Lee, sabon jami’in farko na gwamnatin yankin da manyan jami’ai da mambobin majalisar zartarwar sabuwar gwamnatin yankin murna.

  • Xi Jinping: “Kasa Daya Amma Tsarin Mulki Iri Biyu” Mataki Mai Kyau Na Raya Yankin Hong Kong

Shugaban ya ce aiwatar da manufar “Kasa Daya Mai Tsarin Mulki Biyu” ta haifar da nasarorin da kowa ke iya gani a yankin HK. Kuma tun bayan dawowarsa karkashin kasar Sin, yankin ya bayar da gagarumar gudunmawa ga bunkasar tattalin arzikin kasar mai dogon zango cikin sauri da kuzari ba tare da tangarda ba.

Haka kuma, HK ya zama wani muhimmin bangare ga ci gaban kasar Sin, wanda ya yi daidai da dabarun raya kasar. Baya ga haka, ya ci gaba da rike matsayinsa na mai karfi da bayar da ’yanci da bude kofarsa, tare kuma da kiyaye dokokin kasa da kasa.

Bugu da kari, shugaba Xi ya ce, yankin HK ya taka muhimmiyar rawa wajen bunkasa sabon fagen fadada da zurfafa manufar bude kofa ta kasar Sin a karin bangarori.
Kana, HK ya zama jigon saurin ci gaban bangaren kimiyya da fasaha da kirkire kirkire, haka kuma ya samar da kyakkyawan yanayin kasuwanci da ya kai mizanin kasa da kasa.

Labarai Masu Nasaba

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

Har ila yau, ya ce, an kare tare da kyautata dokokin da ake amfani da su a yankin, kuma al’ummarsa sun kasance tsintsiya madaurinki daya.

A cewarsa, tsarin demokradiyyar HK da ya dace da manufar “Kasa Daya Mai Tsarin Mulki Biyu”, da kundin tsarin mulkin yankin, shi ne mafi dacewa wajen kare hakkokin demokradiyya na mazauna yankin da kuma tabbatar da ci gaba da kwanciyar hankalinsa.

Ya ce manufar “Kasa Daya Mai Tsarin Mulki Biyu”, abu ne da aka ga alfanunsa cikin lokaci mai tsawo, don haka babu dalilin sauya ingantaccen tsari irinsa, haka kuma, dole ne a ci gaba da rungumarsa.

Ban da wannan kuma, jami’an sabon gwamnatin yankin sun yi rantsuwar kama aikinsu a bikin. (Fa’iza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Buhari Ya Dakile Barazanar Da APC Ke Fuskanta A Majalisar Dattawa

Next Post

Hajjin Bana: Ko Hukumar Alhazan Nijeriya Za Ta Kammala Jigilar Maniyyata A Kan Kari?

Related

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai
Daga Birnin Sin

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

17 hours ago
Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

18 hours ago
Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba
Daga Birnin Sin

Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba

19 hours ago
Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

21 hours ago
Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 
Daga Birnin Sin

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

22 hours ago
Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

23 hours ago
Next Post
Hajji 2022: Jirgi Zai Kwashe Maniyyata 162 Ya Bar 238 A Jihar Edo

Hajjin Bana: Ko Hukumar Alhazan Nijeriya Za Ta Kammala Jigilar Maniyyata A Kan Kari?

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

June 5, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

June 5, 2025
Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa

Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa

June 5, 2025
Kashinku Ya Bushe: Sojoji Sun Lashi Takobin Kawo Ƙarshen ‘Yan Ta’adda A Zamfara Da Katsina 

Kashinku Ya Bushe: Sojoji Sun Lashi Takobin Kawo Ƙarshen ‘Yan Ta’adda A Zamfara Da Katsina 

June 5, 2025
An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja

An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja

June 5, 2025
Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

June 5, 2025
Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa

Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa

June 5, 2025
Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Muhammadu Iliyasu Bashir A Matsayin Sarkin Gwandu

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Muhammadu Iliyasu Bashir A Matsayin Sarkin Gwandu

June 5, 2025
Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

June 4, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

June 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.