• English
  • Business News
Monday, October 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Gana Da Manyan Jami’An Muhimman Kungiyoyin Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa

by CGTN Hausa and Sulaiman
11 months ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2024Äê12ÔÂ10ÈÕ
    12ÔÂ10ÈÕÉÏÎ磬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌûá¼ûÀ´»ª³öϯ¡°1+10¡±¶Ô»°»áµÄÖ÷Òª¹ú¼Ê¾­¼Ã×éÖ¯¸ºÔðÈË¡£
    лªÉç¼ÇÕß »Æ¾´ÎÄ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2024Äê12ÔÂ10ÈÕ 12ÔÂ10ÈÕÉÏÎ磬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌûá¼ûÀ´»ª³öϯ¡°1+10¡±¶Ô»°»áµÄÖ÷Òª¹ú¼Ê¾­¼Ã×éÖ¯¸ºÔðÈË¡£ лªÉç¼ÇÕß »Æ¾´ÎÄ Éã

Da safiyar yau Talata ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da manyan jami’an muhimman kungiyoyin tattalin arziki na kasa da kasa dake halartar taron tattaunawa na “1+10”, wanda aka bude a nan birnin Beijing.

 

Xi Jinping ya ce, ya kamata kasashe daban-daban su dauki ci gaban sauran kasashe a matsayin damammaki a maimakon kalubale, ta yadda za a mai da hankali kan dunkulewar duniya, da hadin gwiwa, da cin moriya tare a wannan zamani.

  • Kotu Ta Ƙi Amincewa Da Bayar Da Belin Yahaya Bello
  • An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Kan Hakkin Tattalin Arziki Da Al’Umma Da Al’Adu Na Kasa Da Kasa a Birnin Hangzhou

Ya ce Sin na fatan kara hadin gwiwa da wasu muhimman kungiyoyin tattalin arziki na kasa da kasa, don aiwatar da manufar gudanar da harkoki tsakanin mabambantan bangarori, da ingiza hadin gwiwar kasa da kasa, da goyon bayan bunkasuwar kasashe masu tasowa, da saurin bunkasuwa, da gaggauta raya duniya dake da madogara da yawa, mai daidaito bisa zaman oda da doka, da dunkulewar tattalin arzikin duniya mai kawo amfani ga mabambantan bangarori, da raya wata duniya mai adalci dake bunkasa tare.

 

LABARAI MASU NASABA

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

Shugaban sabon bankin samar da ci gaba wato NDB, da shugabar IMF, da shugaban bankin duniya, da babbar jami’ar kungiyar WTO, a madadin bangarori masu tsaki da ruwa sun gabatar da jawabai yayin zaman. Inda suka jinjinawa ci gaban tattalin arzikin Sin, da bayyana kyakkyawan fata ga makomar bunkasuwar Sin, kana da bayyana godiya ga goyon bayan da Sin ta dade tana baiwa kungiyoyin tattalin arzikin kasa da kasa.

 

Muhimman kungiyoyin tattalin arziki na kasa da kasa na fatan kara hadin gwiwa da kasar Sin, da nacewa ga manufar gudanar da harkokin kasa da kasa tsakanin mabambantan bangarori, da raya makomar Bil Adama ta bai daya tare.

 

Xi Jinping ya saurari jawaban da wakilan kungiyoyin suka gabatar daga zuciya, kuma ya ba da amsa ga wasu batutuwan da suke jawo hankalin kasa da kasa. Alal misali tattalin arzikin duniya da na kasar Sin, da yadda za a daidaita harkokin duniya da sauransu. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai
Daga Birnin Sin

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

October 26, 2025
Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya
Daga Birnin Sin

Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

October 26, 2025
Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%
Daga Birnin Sin

Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

October 26, 2025
Next Post
Minista Ya Buƙaci Sabbin Shugabannin NIPR Su Faɗakar da Jama’a Yadda Ya Dace 

Minista Ya Buƙaci Sabbin Shugabannin NIPR Su Faɗakar da Jama'a Yadda Ya Dace 

LABARAI MASU NASABA

Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

October 27, 2025
Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

October 27, 2025
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba

Ba Za A Samu Ƙarancin Man Fetur A Lokutan Bukukuwan Ƙarshen Shekara Ba – Dangote 

October 27, 2025
An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

October 27, 2025
Xi

Tsohon Gwamnan Jigawa, Lamido Ya Bayyana Aniyar Takarar Shugabancin Jam’iyyar PDP Na Ƙasa

October 27, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

October 27, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Matasa 5 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa A Gombe

October 27, 2025
Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

October 26, 2025
Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

October 26, 2025
Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

October 26, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.