• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Gana Da Manyan Jami’An Muhimman Kungiyoyin Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Jinping Ya Gana Da Manyan Jami’An Muhimman Kungiyoyin Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2024Äê12ÔÂ10ÈÕ 12ÔÂ10ÈÕÉÏÎ磬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌûá¼ûÀ´»ª³öϯ¡°1+10¡±¶Ô»°»áµÄÖ÷Òª¹ú¼Ê¾­¼Ã×éÖ¯¸ºÔðÈË¡£ лªÉç¼ÇÕß »Æ¾´ÎÄ Éã

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da safiyar yau Talata ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da manyan jami’an muhimman kungiyoyin tattalin arziki na kasa da kasa dake halartar taron tattaunawa na “1+10”, wanda aka bude a nan birnin Beijing.

 

Xi Jinping ya ce, ya kamata kasashe daban-daban su dauki ci gaban sauran kasashe a matsayin damammaki a maimakon kalubale, ta yadda za a mai da hankali kan dunkulewar duniya, da hadin gwiwa, da cin moriya tare a wannan zamani.

  • Kotu Ta Ƙi Amincewa Da Bayar Da Belin Yahaya Bello
  • An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Kan Hakkin Tattalin Arziki Da Al’Umma Da Al’Adu Na Kasa Da Kasa a Birnin Hangzhou

Ya ce Sin na fatan kara hadin gwiwa da wasu muhimman kungiyoyin tattalin arziki na kasa da kasa, don aiwatar da manufar gudanar da harkoki tsakanin mabambantan bangarori, da ingiza hadin gwiwar kasa da kasa, da goyon bayan bunkasuwar kasashe masu tasowa, da saurin bunkasuwa, da gaggauta raya duniya dake da madogara da yawa, mai daidaito bisa zaman oda da doka, da dunkulewar tattalin arzikin duniya mai kawo amfani ga mabambantan bangarori, da raya wata duniya mai adalci dake bunkasa tare.

 

Labarai Masu Nasaba

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugaban sabon bankin samar da ci gaba wato NDB, da shugabar IMF, da shugaban bankin duniya, da babbar jami’ar kungiyar WTO, a madadin bangarori masu tsaki da ruwa sun gabatar da jawabai yayin zaman. Inda suka jinjinawa ci gaban tattalin arzikin Sin, da bayyana kyakkyawan fata ga makomar bunkasuwar Sin, kana da bayyana godiya ga goyon bayan da Sin ta dade tana baiwa kungiyoyin tattalin arzikin kasa da kasa.

 

Muhimman kungiyoyin tattalin arziki na kasa da kasa na fatan kara hadin gwiwa da kasar Sin, da nacewa ga manufar gudanar da harkokin kasa da kasa tsakanin mabambantan bangarori, da raya makomar Bil Adama ta bai daya tare.

 

Xi Jinping ya saurari jawaban da wakilan kungiyoyin suka gabatar daga zuciya, kuma ya ba da amsa ga wasu batutuwan da suke jawo hankalin kasa da kasa. Alal misali tattalin arzikin duniya da na kasar Sin, da yadda za a daidaita harkokin duniya da sauransu. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Ƙi Amincewa Da Bayar Da Belin Yahaya Bello

Next Post

Minista Ya Buƙaci Sabbin Shugabannin NIPR Su Faɗakar da Jama’a Yadda Ya Dace 

Related

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

4 hours ago
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

8 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

9 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

10 hours ago
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 
Daga Birnin Sin

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

11 hours ago
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama
Daga Birnin Sin

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

11 hours ago
Next Post
Minista Ya Buƙaci Sabbin Shugabannin NIPR Su Faɗakar da Jama’a Yadda Ya Dace 

Minista Ya Buƙaci Sabbin Shugabannin NIPR Su Faɗakar da Jama'a Yadda Ya Dace 

LABARAI MASU NASABA

Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

June 6, 2025
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

June 6, 2025
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 6, 2025
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.