• Leadership Hausa
Thursday, September 28, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Tattauna Da Putin Ta Wayar Tarho

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Jinping Ya Tattauna Da Putin Ta Wayar Tarho
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yammacin yau ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya tattauna ta wayar tarho da takwaransa na kasar Rasha Vladimir Putin.

Shugaba Xi ya yi nuni da cewa, kasar Sin na son hada kai tare da kasar Rasha, wajen inganta hadin gwiwarsu ta hanyar da ta dace.

Kasar Sin tana son ci gaba da nuna goyon baya ga kasar Rasha kan batutuwan da suka shafi muhimman muradunsu, da manyan batutuwan da suka shafi harkokin ikon mulkin kasa, da tsaro, da yin hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare a tsakanin kasashen biyu, da karfafa tattaunawa da yin hadin gwiwa a tsakanin manyan kungiyoyin kasa da kasa da na shiyya-shiyya kamar MDD, da kasashen BRICS da kungiyar hadin gwiwa ta Shanghai, da sa kaimi ga bunkasuwar tsarin kasa da kasa da tafiyar da harkokin duniya bisa tsari na gaskiya da adalci.

A nasa jawabin, shugaba Putin ya bayhana cewa, kasar Rasha na goyon bayan shawarar kasar Sin kan tsaron kasa da kasa, kuma tana adawa da duk wani yunkuri na neman tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin ta hanyar fakewa da batun Xinjiang, da Hong Kong da kuma yankin Taiwan.

Kasar Rasha na son karfafa hadin gwiwar bangarori daban-daban tare da kasar Sin, da yin kokarin da ya dace don bunkasa duniya mai kunshe da kowa, da kafa tsarin kasa da kasa mai adalci da ma’ana.

Labarai Masu Nasaba

Hadin Gwiwar Sin Da Ghana Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Ghana

Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

Haka kuma, shugabannin kasashen biyu, sun yi musayar ra’ ayi kan batun kasar Ukraine. Shugaba Xi ya kara da cewa, kasar Sin a ko da yaushe tana ci gaba da tafiya ne kan batun da ya shafi tarihi da kuma cancanta game da batun Ukraine, da yanke hukunci mai zaman kansa, da sa kaimi ga zaman lafiya da kwanciyar hankali a tsarin tattalin arzikin duniya.

Don haka, ya kamata dukkan bangarori su matsa kaimi wajen warware rikicin kasar Ukarine bisa gaskiya. Kasar Sin tana son ci gaba da taka rawar da ta dace a wannan fanni.(Ibrahim)

ShareTweetSendShare
Previous Post

NDLEA Ta Kwace Kwaya Mai Nauyin Kilo 4,520 A Jihar Zamfara

Next Post

An Kashe ‘Yan Boko Haram 47 A Arangamarsu Da Sojoji A Borno

Related

Sin
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Ghana Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Ghana

12 mins ago
Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya
Daga Birnin Sin

Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

1 hour ago
Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo
Daga Birnin Sin

Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

2 hours ago
CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta
Daga Birnin Sin

CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

3 hours ago
Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a
Daga Birnin Sin

Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

4 hours ago
“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

4 hours ago
Next Post
An Kashe ‘Yan Boko Haram 47 A Arangamarsu Da Sojoji A Borno

An Kashe 'Yan Boko Haram 47 A Arangamarsu Da Sojoji A Borno

LABARAI MASU NASABA

Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Ghana Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Ghana

September 28, 2023
Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

September 28, 2023
Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

September 28, 2023
Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

September 28, 2023
CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

September 28, 2023
Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

September 28, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

September 28, 2023
Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

September 28, 2023
“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

September 28, 2023
Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

September 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.