Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

‘Ya Kamata Nijeriya Ta Kai Matakin Kusa Da Ƙarshe A Gasar Kofin Duniya

by Tayo Adelaja
October 21, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abba Ibrahim Wada

Tsohon shugaban hukumar ƙwallon ƙafa ta ƙasa, Kojo Williams ya ce, akwai buƙatar tawagar ‘yan wasan Super Eagles ta ƙasa su kai wasan kusa da na kusa da ƙarshe (Ƙuarter Final) saboda suna da ‘yan wasan da za su iya zuwa wannan matsayin.

Williams ya ce, yanayin yadda ‘yan wasan suke buga wasa a yanzu da yadda suka buga wasannin neman cancanta, tabbas suna da ƙwarewar da za su iya taɓuka wani abu, gasar da za a gudanar a ƙasar Rasha.

Ya ci gaba da cewa, “yawancin ‘yan wasan sababbi ne kuma masu jini a jika, saboda haka ‘yan wasan suna buƙatar goyon baya daga hukumomi domin ganin ƙasar ta yui abin arziƙi a ƙasar Rasha.

SendShareTweetShare
Previous Post

Madrid Za Ta Kashe Fam Miliyan 180 Domin Siyan Dybala Da Griezman

Next Post

BAƘON MARUBUCI: Gwamnatin Ganduje: Ko Kwalliya Na Biyan Kuɗin Sabulu?

RelatedPosts

Nijeriya

Nijeriya Ta Fara Shirin Buga Wasa Da Kasashen Benin Da Lesotho

by Muhammad
13 hours ago
0

Hukumar kula da kwallon kafa ta Nijeriya, NFF za ta...

Chelsea

Yadda Aka Fafata Tsakanin Chelsea da Liverpool

by Muhammad
13 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta ziyarci abokiyar hamayyarta wato...

Ronaldo

Ronaldo Ya Sake Kafa Sabon Tarihi

by Muhammad
13 hours ago
0

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon k ata Juventus, Cristiano...

Next Post

BAƘON MARUBUCI: Gwamnatin Ganduje: Ko Kwalliya Na Biyan Kuɗin Sabulu?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version