• English
  • Business News
Thursday, August 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Farfado Da Tsohon Birnin Khiva

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Yadda Aka Farfado Da Tsohon Birnin Khiva
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Ina so in ba da jakar zinare, don kawai in kalli Khiva.” Wani tsohon karin magana na Tsakiyar Asiya ya bayyana daukakar wannan tsohon birnin mai tsawon tarihin shekaru dubu a baya. Wannan muhimmiyar tashar da ke tsohuwar hanyar siliki ta kasance wurin da ‘yan kasuwa ke taruwa, lamarin dake kiyaye wadatar wannan hanyar kasuwanci mai tsayi.

A shekarar 2022, lokacin da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya ziyarci kasar Uzbekistan karo na uku, ya mika wa shugaban kasar Shavkat Mirziyoyev wata kyauta ta musamman ta kasa, wato karamin samfurin tsohon birnin Khiva da kasashen Sin da Uzbekistan suka yi wa kwaskwarima tare. Bayan wannan kyautar kasa akwai wani kyakkyawan labari game da yadda ake sa kaimi ga mu’amalar wayewar kai tsakanin Sin da Uzbekistan ta hanyar gudanar da diflomasiyya da shugabannin kasashen biyu ke yi.

  • Sin Da Wasu Kasashe 80 Sun Yi Kira Da A Kyautata Tsare-tsaren Tallafawa Tsoffi
  • Jama’a A Fadin Kasar Sin Na Bikin Ranar Kafuwar Kasar Yayin Da Suka Shiga Lokacin Hutu Mai Tsawo

Tsohon birnin Khiva shi ne aikin kiyaye al’adun gargajiya na farko da kasar Sin ta aikata a tsakiyar Asiya. To sai dai kuma saboda rashin gyare-gyare, wasu tsoffin gine-gine a tsohon birnin na ci gaba da tabarbarewa har ma suna gab da rugujewa.

A cikin shekaru shida da aka yi hadin gwiwa tsakanin Sin da Uzbekistan wajen gudanar da aikin gyare-gyaren, “likitocin kayayyakin al’adu” na kasar Sin sun yi aiki kafada da kafada da jama’ar kasar don maido da tsoffin gine-gine ta hanyar amfani da fasahar kere-kere, tare da yin iyakacin kokari wajen kiyaye gaskiya, da kuma cikakkun bayanan tarihi masu daraja na tsohon birnin Khiva.

“Ana yin mu’amalar wayewar kai ne saboda kasancewar bambance- bambance, ana koyi da juna ne saboda yin mu’amala, ana kuma samun ci gaba ne saboda a koyi da juna.” “Ba wai kawai mun sanya wayewar kanmu mai cike da kuzari ba, har ma mun samar da yanayi mai kyau don ci gaban wayewar kan sauran kasashe, ta yadda lambunan wayewar kan duniya za su kasance cike da furanni.” A cikin shekaru 10 da suka gabata, kasar Sin ta yi hadin gwiwa tare da kasashe 17 bisa raya shawarar “ziri daya da hanya daya” don gudanar da ayyukan binciken kayayyakin tarihi guda 33 na hadin gwiwa, tare da sa kaimi ga hadin gwiwa a fannin kiyayewa da gyare-gyaren kayayyakin tarihi. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

Labarai Masu Nasaba

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BeijingHong KongXinjiang
ShareTweetSendShare
Previous Post

Radadin Cire Tallafin Man Fetur: Kwan-gaba Kwan-baya Tsakanin Gwamnati Da Kungiyar Kwadago

Next Post

Matar Sir Alex Ferguson, Carthy Ferguson Ta Rasu

Related

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe
Daga Birnin Sin

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

2 hours ago
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

11 hours ago
Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci
Daga Birnin Sin

Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

13 hours ago
Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping
Daga Birnin Sin

Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

14 hours ago
Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

15 hours ago
Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

16 hours ago
Next Post
Matar Sir Alex Ferguson, Carthy Ferguson Ta Rasu

Matar Sir Alex Ferguson, Carthy Ferguson Ta Rasu

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

August 7, 2025
An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

August 7, 2025
Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

August 7, 2025
Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II

Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II

August 7, 2025
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

August 6, 2025
Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

August 6, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

August 6, 2025
Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

August 6, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Bayar Da Kiwon Lafiya Kyauta Ga ‘Yan Fansho Masu Karamin Karfi 

August 6, 2025
Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

August 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.