ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake Dashen Da A Mahaifa

by Sani Anwar
1 year ago
Mahaifa

A yau, muna tare da kwararriyar likitar mata; Dakta Hauwa Abdullahi, wadda ta warware zare da abawa a kan dashen da a mahaifar mace; musamman ga wadanda ba za su iya haihuwa da kansu ba.

A cikin mutane, akwai wadanda sukan samu wannan matsala; ko dai ta bangaren maza ko kuma a bangaren matan. Idan ta bangaren mazan ne, akwai yiwuwar ba su da halittun haihuwa; tun fil azal ba a haife su da su ba, wasu kuma an hife da su; daga bisani sai wata matsala ta faru da su a rayuwa, watakila ma sun taba haihuwa a baya.

  • Yadda Shugabanni Suka Taya Al’ummar Musulmi Murnar Maulidin Bana
  • Bangaren Sin Ya Yi Kira Ga Bangarori Biyu Dake Rikici A Sudan Da Su Yayyafawa Rikicin Kasar Ruwa

Sannan kuma, a bangaren matan su ma a kan samu wadanda bututun haihuwarsu ya toshe ko suka samu matsala ta mahaifa, wadda ba za ta ba su damar iya samun juna biyu da kansu ba. Irin wadanan su ne wadanda ake cewa; sai an yi musu wannan dashe.

ADVERTISEMENT

Wannan dashe, na nufin a dauki kwan mace; amma wanda ya nuna a hada da kwan namiji su haifar da jariri; sai a mayar da shi cikin mahaifar mace, idan Allah ya amsa; sai ya ci gaba da rayuwa.

A cewar daktar, su ne suka fara wannan dashen da a Jihar Kano, wanda Allah cikin ikonsa; ya kaddara yara da dama a halin yanzu, wadanda aka samu ta hanyar wannan dashe na nan suna ci gaba da rayuwarsu cikin koshin lafiya.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Ake Amfani Da ‘Ya’yan Gwanda A Samu Lafiya

Dakta Hauwa ta kara da cewa, ganin irin wahala da kashe makudan kudade da ake yi ta hanyar fita zuw wasu jihohi ko kasashe, yasa suka jajirce wajen ganin an samu wannan nasara ta fara yin wannan dashe; ga shi kuma cikin ikon Allah abubuwan sun kankama.

“Dalilin harka da masu ire-iren wannan matsala, yasa na san abubuwa da dama game da su; wasu na zuwa wasu jihohi tare da kashe miliyoyi, kafin a kai karshe kuma wasu kudadensu sun kare ba tare da sun samu biyan bukatarsu ba; wannan na daya daga cikin dalilan da suka sa na dage har aka kai ga kafa wannan cibiya”, in ji daktar Hauwa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban
Kiwon Lafiya

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
Yadda Ake Amfani Da ‘Ya’yan Gwanda A Samu Lafiya
Kiwon Lafiya

Yadda Ake Amfani Da ‘Ya’yan Gwanda A Samu Lafiya

December 14, 2025
Mahaifa
Kiwon Lafiya

Amfanin Zogale Ga Lafiyar Jikin Ɗan’adam

December 6, 2025
Next Post
Zamfara Ta Bayar Da Gudunmawar Miliyan 100 Ga Waɗanda Ambaliya Ta Shafa a Borno 

Zamfara Ta Bayar Da Gudunmawar Miliyan 100 Ga Waɗanda Ambaliya Ta Shafa a Borno 

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.