Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Yadda Atletico Madrid Ta Sahale Kwantiraginta Da Diego Costa

by Abba Ibrahim Wada
December 31, 2020
in WASANNI
1 min read
Diego Costa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar kwallon kafa ta Atletico Madrid, ta sanar da sallamar dan wasanta na gaba Diego Costa a ranar Talata watanni 6 gabanin karewar kwantiraginsa, ba tare da bayyana dalilan da suka haddasa hakan ba.

Sanarwar da kungiyar ta wallafa a shafinta ta bayyana cewa Costa da kungiyar sun cimma jituwar kawo karshen kwantiragin da suka kulla a baya wanda a ka’ida zai kare a ranar 30 ga watan Yunin shekara ta 2021.

samndaads

Costa haifaffen kasar Brazil mai shekaru 32 a duniya da ke buga wasa a kasar Spain ya amince da raba gari da kungiyar ne kan wasu dalilai na radin kai wanda bangarorin biyu basu bayyana ba.

Dan wasan wanda ya fara buga wasa da Atletico Madrid tun yana da shekaru 17 a Duniya, ya buga mata wasanni 215 daga 2010 zuwa 2015 da kuma 2018 zuwa 2020 bayan shafe kakar wasa 3 a kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, inda ya zura kwallaye 83 ya kuma taimaka aka zura wasu 36.

Akwai dai masu ganin Costa wanda a yanzu kowacce kungiya zata iya saya ba tare da biyan kudin sallamar tsohuwar kungiyarsa ba, akwai yiwuwar ya koma buga wasa a gasar Firimiyar kasar Ingila.

Tuni aka fara danganta dan wasan da komawa kungiyar kwallon kafa ta Wolbes wadda take fama da rashin dan wasan gaba bayan dan wasanta na gaba Raul Jimanez ya samu bugu a kansa inda likitoci suka bayyana cewa kashin kansa ne ya karye.

Sannan wasu daga cikin kungiyoyin dake buga gasar firimiya kamar kungiyar kwallon kafa ta West Ham United da Fulham da kuma kungiyar kwallon kafa ta Westbrom Albion duka suna zawarcin dan wasan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Matsayin Neymar Da Mbappe A PSG

Next Post

PSG na Dab Da Sanar Da Pochettino A Matsayin Sabon Kociyanta

RelatedPosts

Klopp

Bai Kamata Mu Yi Rashin Nasara A Hannun Manchester Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 hours ago
0

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool,...

Arsenal

Har Yanzu Arsenal Tana Zuciyata – Ozil

by Abba Ibrahim Wada
5 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa t arsenal, Mesut Ozil...

Za Mu Iya Samun Nasara Ba Tare Da Messi Ba – Koeman

by Abba Ibrahim Wada
6 hours ago
0

Duk da rashin Messi sakamakon horon dakatarwa na wasanni biyu...

Next Post
Pochettino

PSG na Dab Da Sanar Da Pochettino A Matsayin Sabon Kociyanta

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version