• English
  • Business News
Saturday, August 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Karancin Taki Da Tsadarsa Suka Kawo Cikas Ga Noman Daminar Bana

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Yadda Karancin Taki Da Tsadarsa Suka Kawo Cikas Ga Noman Daminar Bana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masana fannin noma a Nijeriya na ci gaba da tofa albarkacin bakin su kan yadda, fannin ya samu koma-baya saboda karancin takin zamani da tsadarsa a daminar bana.

Har ila yau, sun yi nuni da cewa, karancin da kuma tsadar ta takin, zai haifar gibi a fannin da kuma shafar tattalin arzikin Nijeriya.

  • Kudin Da NNPC Ke Kashewa A Tallafin Mai Ya Wuce Kima – Hamid Ali
  • Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wani Masallaci Ya Kashe Akalla Mutane 18 A Afganistan

Kuma wadannan matsalolin, a cewar kwararru na janyo gibi ga irin amfanin gonar da manoman ke samarwa.

A cewarsu, a wasu shekarun baya, mahukunta a kasar sun samar da takin wadatacece kuma a cikin rahusa, amma a yanzu takin ya zama Gwal.

Sun kara da cewa, matsalar ta fi shafar manoman da ke yin noma a karkara, inda samun takin ke ci gaba da kara zamar masu babbar matsala.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

“A wasu shekarun baya, mahukunta a kasar sun samar da takin wadatacece kuma a cikin sauki, amma a yanzu takin ya zama Gwal”.

Sun bayyan cewa, cin hanci da rashawa a tsarin na samar da takin, na daya daga cikin kalubalen da ake fuskanta na samar da wadataccen sa a kasar.

Duk da cewa, mahukunta a matakan gwamantin uku na kasar sun shelanta cewa, sun samar da takin a cin farashi mai sauki, amma manoman ba su gani a kasa ba, musaman ganin yadda tsadar ta sa musamman ta hana manoman kasar musamman kanana iya sayen takin don noma gonakan su.

“Matsalar ta fi shafar manoman da ke yin noma a karkara, inda samun takin ke ci gaba da kara zamar masu babbar matsala”.

“Shelanta cewa, sun samar da takin a cin farashi mai sauki, akasari idan aka bincika, magana ce kawai ta siyasa, amma ba a zahiri ba”.

Sun sanar da cewa, abin takaici yadda wasu `yan siyasa a kasar ke yin yakin neman zabe da takin don a zabe su, wanda da zaben ya wuce, takin zai kara yiwa manoman nisa.

Masanan sun kuma koka kan tasirin samar da takin, inda suka bayyana cewa, za fara damina a watan hudu, amma ba za a samun takin a kan lokaci, inda hakan ke sanya wa manoman ke fara yin noman a kan kurarren lokaci.

Har ila yau, sun sanar da cewa, ya zama wajibi mahukunta a fannin na samar da takin a kasar nan, su dinga baiwa manoman kasar, musamman kanana tallfi don su kara habaka sana’ar ta su ta noma da kuma samar wa da kansu da kudin shiga.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CikasDaminaNomaTaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rukunin Sojoji Injiniyoyi Na Tawagar Sojojin Kiyaye Zaman Lafiya Ta Sin Dake Congo Kinshasa Ya Kammla Aikin Gyara Titi A Kasar

Next Post

Abin Da Ya Sa Gwamnati Ta Kebe Wuraren Kiwo 368 Don Bunkasa Noma

Related

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

6 days ago
Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya
Noma Da Kiwo

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

6 days ago
Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji
Noma Da Kiwo

Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

1 week ago
Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje
Noma Da Kiwo

Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje

2 weeks ago
Manyan Ƙalubale Takwas Da Ke Shafar Farashin Tumatir
Noma Da Kiwo

Manyan Ƙalubale Takwas Da Ke Shafar Farashin Tumatir

2 weeks ago
Sin Ta Gaggauta Aikin Gyara Da Kyautata Ababen Aikin Gona
Noma Da Kiwo

Asusun NADF, OCP Da Gwamnatin Katsina Sun Kaddamar Da Noman Hekta 50

3 weeks ago
Next Post
Abin Da Ya Sa Gwamnati Ta Kebe Wuraren Kiwo 368 Don Bunkasa Noma

Abin Da Ya Sa Gwamnati Ta Kebe Wuraren Kiwo 368 Don Bunkasa Noma

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure

August 15, 2025
An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

August 15, 2025
Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

August 15, 2025
Muhimman Batutuwan Da Za Mu Yi La’akari Da Su Kafin Amincewa Da Bukatun Kirkirar Sabbin Jihohi — Majalisar Dattawa

Muhimman Batutuwan Da Za Mu Yi La’akari Da Su Kafin Amincewa Da Bukatun Kirkirar Sabbin Jihohi — Majalisar Dattawa

August 15, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Bikin Mu’amalar Al’adu Da Jama’a A Hedkwatar MDD

CMG Ya Kaddamar Da Bikin Mu’amalar Al’adu Da Jama’a A Hedkwatar MDD

August 15, 2025
Gwamna Sani Ya Ba Da Umarnin Gudanar Da Bincike Kan Kashe Wani Matashi A Barnawa

Gwamna Sani Ya Ba Da Umarnin Gudanar Da Bincike Kan Kashe Wani Matashi A Barnawa

August 15, 2025
Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya

Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya

August 15, 2025
Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani

Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani

August 15, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Babu Dalilin Da Zai Sa ‘Yan Nijeriya Su Yi Talauci – Tinubu

August 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli

Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli

August 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.