• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Karancin Taki Da Tsadarsa Suka Kawo Cikas Ga Noman Daminar Bana

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Yadda Karancin Taki Da Tsadarsa Suka Kawo Cikas Ga Noman Daminar Bana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masana fannin noma a Nijeriya na ci gaba da tofa albarkacin bakin su kan yadda, fannin ya samu koma-baya saboda karancin takin zamani da tsadarsa a daminar bana.

Har ila yau, sun yi nuni da cewa, karancin da kuma tsadar ta takin, zai haifar gibi a fannin da kuma shafar tattalin arzikin Nijeriya.

  • Kudin Da NNPC Ke Kashewa A Tallafin Mai Ya Wuce Kima – Hamid Ali
  • Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wani Masallaci Ya Kashe Akalla Mutane 18 A Afganistan

Kuma wadannan matsalolin, a cewar kwararru na janyo gibi ga irin amfanin gonar da manoman ke samarwa.

A cewarsu, a wasu shekarun baya, mahukunta a kasar sun samar da takin wadatacece kuma a cikin rahusa, amma a yanzu takin ya zama Gwal.

Sun kara da cewa, matsalar ta fi shafar manoman da ke yin noma a karkara, inda samun takin ke ci gaba da kara zamar masu babbar matsala.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

“A wasu shekarun baya, mahukunta a kasar sun samar da takin wadatacece kuma a cikin sauki, amma a yanzu takin ya zama Gwal”.

Sun bayyan cewa, cin hanci da rashawa a tsarin na samar da takin, na daya daga cikin kalubalen da ake fuskanta na samar da wadataccen sa a kasar.

Duk da cewa, mahukunta a matakan gwamantin uku na kasar sun shelanta cewa, sun samar da takin a cin farashi mai sauki, amma manoman ba su gani a kasa ba, musaman ganin yadda tsadar ta sa musamman ta hana manoman kasar musamman kanana iya sayen takin don noma gonakan su.

“Matsalar ta fi shafar manoman da ke yin noma a karkara, inda samun takin ke ci gaba da kara zamar masu babbar matsala”.

“Shelanta cewa, sun samar da takin a cin farashi mai sauki, akasari idan aka bincika, magana ce kawai ta siyasa, amma ba a zahiri ba”.

Sun sanar da cewa, abin takaici yadda wasu `yan siyasa a kasar ke yin yakin neman zabe da takin don a zabe su, wanda da zaben ya wuce, takin zai kara yiwa manoman nisa.

Masanan sun kuma koka kan tasirin samar da takin, inda suka bayyana cewa, za fara damina a watan hudu, amma ba za a samun takin a kan lokaci, inda hakan ke sanya wa manoman ke fara yin noman a kan kurarren lokaci.

Har ila yau, sun sanar da cewa, ya zama wajibi mahukunta a fannin na samar da takin a kasar nan, su dinga baiwa manoman kasar, musamman kanana tallfi don su kara habaka sana’ar ta su ta noma da kuma samar wa da kansu da kudin shiga.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CikasDaminaNomaTaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rukunin Sojoji Injiniyoyi Na Tawagar Sojojin Kiyaye Zaman Lafiya Ta Sin Dake Congo Kinshasa Ya Kammla Aikin Gyara Titi A Kasar

Next Post

Abin Da Ya Sa Gwamnati Ta Kebe Wuraren Kiwo 368 Don Bunkasa Noma

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

3 days ago
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

5 days ago
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet
Noma Da Kiwo

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

5 days ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

5 days ago
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

2 weeks ago
Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja
Noma Da Kiwo

Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja

2 weeks ago
Next Post
Abin Da Ya Sa Gwamnati Ta Kebe Wuraren Kiwo 368 Don Bunkasa Noma

Abin Da Ya Sa Gwamnati Ta Kebe Wuraren Kiwo 368 Don Bunkasa Noma

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.