Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Yadda Na Tsere Daga Hannun Masu Sayar Da Naman Mutane – Mary

by Tayo Adelaja
September 16, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mubakar Umar, Abuja

Wata daliba a Kwalejin Ilmi da ke Jihar Ondo, mai suna Mary Olaniyan, ta tsallake rijiy da baya, bayan kwashe tsawon kwanaki goma sha daya da ta yi a hannun masu garkuwa da mutane. Inda a gefe guda kuma aka tsinci gawarwakin takwarorinta guda biyu, Blessing da Mary wadanda su ma dalibai ne a wannan Kwalejin ta ilmi da ke Ondo.

samndaads

Olaniyanne daliba a Sashen Tarihi, ta bayyana yadda wasu maza karti hudu suka yi awon gaba da ita a mota mai fenti tasi bayan fitowarta daga Kwalejin.

“Ni da wata yarinya muka zauna a kujerar gaba kusa da direban tasin, wasu maza su biyu daga cikin fasinjojin motar suka ce za su sauka a Yaba babban birnin Ondo, shiga ta motar ke da wuya na sume, farkawar da zan yi, na gan ni a wani surkukin daji mai ban tsoro.” In ji ta.

“Kubuta ta daga hannun wadannan azzalumai ko masu garkuwa da mutane, wani iko ne da buwaya ta Allah. Don kuwa na samu wannan dama ce a daidai lokacin da sa-in-sa da rikici ya barke a tsakanin su, inda na samu damar arce wa da gudu na shiga cikin dokar daji. Haka na yi ta dannawa cikin wannan daji har sai da na samu kaina a titin Ile-Oluji/Ipetu Ijesa, inda na samu wata yarinya ta dora ni a hanyar zuwa garin Ondo.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yan Fashi Sun Yi Dirar Mikiya A Gidan Mai, Sun Kwace Kudade A Katsina

Next Post

SERAP Ta Kalubalanci Saraki Kan Kudaden Da ‘Yan Majalisa Ke Kashewa

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post

SERAP Ta Kalubalanci Saraki Kan Kudaden Da ‘Yan Majalisa Ke Kashewa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version