• Leadership Hausa
Friday, June 24, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Yadda Wani Lauya Ya Tarwatsa Dakin Shari’a Da Shigar Matsubbata

by Sulaiman
12 hours ago
in Labarai
0
Yadda Wani Lauya Ya Tarwatsa Dakin Shari’a Da Shigar Matsubbata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani abu mai kama da wasan kwaikwayo ya faru a Kotun Koli a ranar Alhamis yayin da wani Lauya mai fafutukar kare hakkin jama’a, Malcolm Omirhobo, Esq, ya bayyana a gaban alkalai cikin kaya irin na malamai ‘yan gargajiya (matsubbata).

Omirhobo ya bayyana gaban alkalai ne kan hukuncin da kotun ta yanke na ‘yan cin sanya hijabi ga ‘ya’ya mata a makarantun Sakandire dake jihar Legas.

  • Gwamnati Ta Bayar Da Umarnin Fara Sabon Gwaji Kan Irin Masara Na ‘Tela Maize’

A ranar 17 ga watan Yuni ne kwamitin mutane bakwai na kotun koli ya tabbatar da hakkin dalibai mata musulmi a jihar Legas na sanya hijabi zuwa makaranta ba tare da tsangwama ko nuna wariya ba.

Lauya

Kwamitin ya shafe hukuncin da wata babbar kotun jihar ta yanke na haramtawa dalibai mata sanya hijabi in suna sanye da kayan Makaranta.

Labarai Masu Nasaba

An Kama Mutum Uku Da Ke Yin Takardun Mota Na Bogi A Kano

2023: Gwamnonin Arewa Sun Nuna Yunwarsu A Fili -Matasan Arewa A Kudu

Sai dai Lauya Omirhobo ya isa harabar kotun a yayin da ake zama sanye da jajayen kaya, da wasu kayan gargajiya a wuyansa, da wasu dogayen fuka-fukai guda biyu a gashinsa, sannan kuma ya zana farin alli a idonsa na dama.

Irin wannan shiga da ba a saba gani ba, ta tilasta wa alkalan barin zaman dakin kotun.

Da manema labarai suka nema jin tabakinsa kan ko me yasa yayi Wannan Shigar?

Lauyan ya sanar da ‘yan jarida cewa suturar ta yi daidai da hukuncin Kotun Koli, ta ba da izinin “tufafi na addini” a makarantu, kuma yana da ‘yancin bayyana kansa a matsayin mai bin addinin gargajiya.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Akwai Makoma Mai Haske Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Next Post

Sin Ta Bukaci NATO Da Kada Ta Yi Kokarin Fara Sabon Yakin Cacar Baka

Related

Jami’an Tsaro Sun Cafke Mutumin Da Ake Zargi Da Laifin Hada Bama-Bamai A Jihar Taraba
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Mutum Uku Da Ke Yin Takardun Mota Na Bogi A Kano

1 hour ago
2023: Gwamnonin Arewa Sun Nuna Yunwarsu A Fili -Matasan Arewa A Kudu
Labarai

2023: Gwamnonin Arewa Sun Nuna Yunwarsu A Fili -Matasan Arewa A Kudu

3 hours ago
Hajjin Bana: Wani Dan Sanda Ya Mayar Da Kudaden Guzurin Maniyyata Da Ya Tsinta A Katsina
Labarai

Hajjin Bana: Wani Dan Sanda Ya Mayar Da Kudaden Guzurin Maniyyata Da Ya Tsinta A Katsina

15 hours ago
Mun Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kai Hari A Cocin Katolika Dake Ondo – Amotekun
Labarai

Mun Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kai Hari A Cocin Katolika Dake Ondo – Amotekun

15 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kori Sabbin Ma’aikata 3000 Kan Takardun Aiki Jabu
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kori Sabbin Ma’aikata 3000 Kan Takardun Aiki Jabu

16 hours ago
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa
Labarai

Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

16 hours ago
Next Post
Sin Ta Bukaci NATO Da Kada Ta Yi Kokarin Fara Sabon Yakin Cacar Baka

Sin Ta Bukaci NATO Da Kada Ta Yi Kokarin Fara Sabon Yakin Cacar Baka

LABARAI MASU NASABA

Sha’aban Sharada Ya Roki Kotu Ta Soke Zaben Fid-Da Gwanin Gwamna A APC A Kano

Sha’aban Sharada Ya Roki Kotu Ta Soke Zaben Fid-Da Gwanin Gwamna A APC A Kano

June 24, 2022
Jami’an Tsaro Sun Cafke Mutumin Da Ake Zargi Da Laifin Hada Bama-Bamai A Jihar Taraba

An Kama Mutum Uku Da Ke Yin Takardun Mota Na Bogi A Kano

June 24, 2022
2023: Akwai Yuyuwar Kwankwaso Ya Amince Ya Zama Mataimakin Peter Obi Na Jam’iyyar LP

Ko Auren Takarar Kwankwaso Da Obi Zai Dauru?

June 24, 2022
Ko Kun Taba Jin Labarin Dausayin Jinbianxi Na Birnin Zhangjiajie A Kasar Sin?

Ko Kun Taba Jin Labarin Dausayin Jinbianxi Na Birnin Zhangjiajie A Kasar Sin?

June 24, 2022
2023: Gwamnonin Arewa Sun Nuna Yunwarsu A Fili -Matasan Arewa A Kudu

2023: Gwamnonin Arewa Sun Nuna Yunwarsu A Fili -Matasan Arewa A Kudu

June 24, 2022
Sin Ta Bukaci NATO Da Kada Ta Yi Kokarin Fara Sabon Yakin Cacar Baka

Sin Ta Bukaci NATO Da Kada Ta Yi Kokarin Fara Sabon Yakin Cacar Baka

June 23, 2022
Yadda Wani Lauya Ya Tarwatsa Dakin Shari’a Da Shigar Matsubbata

Yadda Wani Lauya Ya Tarwatsa Dakin Shari’a Da Shigar Matsubbata

June 23, 2022
Akwai Makoma Mai Haske Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Akwai Makoma Mai Haske Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

June 23, 2022
Abinda Yasa Ba Zan Zama Kocin Man U Ba – Zidane

Abinda Yasa Ba Zan Zama Kocin Man U Ba – Zidane

June 23, 2022
Dattawan Jam’iyyar PDP Sun Yi Ganawar Sirri Da Gwamna Wike A Jihar Ribas

Dattawan Jam’iyyar PDP Sun Yi Ganawar Sirri Da Gwamna Wike A Jihar Ribas

June 23, 2022
ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.