• Leadership Hausa
Tuesday, March 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Bukaci NATO Da Kada Ta Yi Kokarin Fara Sabon Yakin Cacar Baka

by Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Bukaci NATO Da Kada Ta Yi Kokarin Fara Sabon Yakin Cacar Baka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

Dangane da taron kolin kungiyar tsaro ta NATO dake tafe, wanda ka iya shafar batun kasar Sin, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin ya yi karin haske yayin taron manema labaru da aka saba gudanarwa Alhamis din nan, inda ya jaddada cewa, kungiyar tsaro ta NATO ta riga ta lalata kasashen Turai, don haka, ta daina yunkurin kawo cikas ga kasashen yankin Asiya da tekun Pasific da ma duniya baki daya.

Bugu da kari, wata kuri’ar jin ra’ayin jama’a da aka gudanar a kasar Amurka ta nuna cewa, kashi 49 cikin 100 na wadanda aka tambaya sun yi imanin cewa, kasar Amurka ba za ta sake zama kasa mai bin tsarin dimokuradiyya ba a nan gaba. Kan wannan batu, Wang Wenbin ya ce, ba wai kawai ana sukar tsarin dimokuradiyya irin na Amurka ba, har ma ta yi kaurin suna a duniya.

Wang Wenbin ya bayyana cewa, taron zaman lafiya na baya-bayan nan game da yankin kahon Afirka da aka gudanar, wani muhimmin mataki ne ga kasashen Sin da Afirka wajen inganta manufar raya zaman lafiya a kahon Afirka tare. (Mai fassarawa: Ibrahim daga CMG Hausa)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Wani Lauya Ya Tarwatsa Dakin Shari’a Da Shigar Matsubbata

Next Post

Xi: Sin Za Ta Dauki Managartan Matakai Don Ci Gaba Da Tallafawa Ajandar Ci Gaba Mai Dorewa Ta MDD Nan Da 2030

Related

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

18 mins ago
An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

10 hours ago
Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

10 hours ago
Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

12 hours ago
Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”
Daga Birnin Sin

Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

14 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Da Sauran Kasashen Yammacin Duniya Da Su Gaggauta Dage Takunkumin Kan Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Da Sauran Kasashen Yammacin Duniya Da Su Gaggauta Dage Takunkumin Kan Bangare Daya

15 hours ago
Next Post
Xi: Sin Za Ta Dauki Managartan Matakai Don Ci Gaba Da Tallafawa Ajandar Ci Gaba Mai Dorewa Ta MDD Nan Da 2030

Xi: Sin Za Ta Dauki Managartan Matakai Don Ci Gaba Da Tallafawa Ajandar Ci Gaba Mai Dorewa Ta MDD Nan Da 2030

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

March 21, 2023
Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

March 21, 2023
An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

March 20, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

March 20, 2023
Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

March 20, 2023
Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

March 20, 2023
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

An Sace Baturen Zabe Akan Hanyarsa Ta Zuwa Cibiyar Tattara Sakamakon Zabe A Zamfara

March 20, 2023
Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

March 20, 2023
Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

March 20, 2023
An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

March 20, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.