• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Wasu Suka Kashe Direban Keke Napep A Jihar Kaduna

by Abubakar Abba
3 years ago
Keke Napep

Wasu da ake zargin barayin Keke Napep ne, a unguwar Sabon tasha a jihar Kaduna, sun kashe wani mai sana’ar tuka Keke Napepe mai suna Mohammed Ashiru dan kimanin shekara 36 tare da arcewa da Keken.

Marigayin ya kasance mazuni ne a Gundumar Rigasa kuma ya na da ‘ya’ya biyu, an kuma bar mata daya dake dauke da juna biyu.

  • Kudin Da NNPC Ke Kashewa A Tallafin Mai Ya Wuce Kima – Hamid Ali
  • Jami’an Kashe Gobara Sun Ceto Mutum 91 Da Dukiyar Da Ta Kai Kusan Naira Miliyan 25 A Kano

Wani ganau wanda shi ma mai sana’ar ce tuka Keke Napepe Usman Idris ya ce, ya na kan hanyarsa ta zuwa Marabar Rido a cikin jihar, ya ga wasu ‘yansandan Sabon Tasha sun sa wasu yara dauko gawar marigayin wacce aka sheke shi da wayar cable.

Leadership ta samu jin ta bakin shugaban sashen bayar da Kekunan haya ga masu sana’ar ta tuka Keken na kamfanin Goronyo da ke a jihar Aminu Ibrahim wanda kuma marigayin ke yin aikin da Kekensu, inda ya ce, wani dan uwan marigayin ne ya kira ni a waya ya sheda min aukuwar lamarin.

Aminu ya kara da cewa, daga baya kuma wani direban Keke Napep ya kira ni a waya ya ce min an tsinci gawar marigayin a Karji da ke a anguwar ta Sabon Tasha a cikin wani Kwalbati.

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

Ya ci gaba da cewa, mun je ofis din ‘yansanda na gundumar Sabon Tasha, inda suka bamu gawar marigayin aka kaita gidan su aka yi masa zana’ida kamar yadda addinin Musulunci ya tadar.

Sai Aminu ya sanar da cewa, ana zargin wani suna Nura mazauni a layin ‘yan Kefi a Gudundur ta Rigasa kan lamarin bisa ganin Keken, inda ya kara da cewa, inda muka kai maganar a ofis ‘yansanda na Gundumar Rigasa, amma DPO din ofishin ya sheda mana ofishin ‘yansanda na Sabon Tashar ke da hurumin gudanar da bincike ganin a yankin ne lamarin ya auku. Ya ce, a yanzu haka, caji ofis na anguwar Sabon Tasha, na ci gaba da gudanar da bincike kan kisan na marigayin.

Binciken da wakilim ya yi, ya gano cewa, an ‘yansanda sun cafke matar wanda ake zargin da kuma wani kabir Sani da aka iske a gidan na wanda ake zargin anga Keken a gidansa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

September 27, 2025
Next Post
Matar Wanda Ya Kashe ‘Ya’yansa Ta Tona Asirinsa

Matar Wanda Ya Kashe ‘Ya’yansa Ta Tona Asirinsa

LABARAI MASU NASABA

An Yi Taron Kaddamar Da Tsarin Kawancen Kafafen Watsa Labarun Kasashe Masu Tasowa Da Dandalin Yada Labarai Na Bidiyo Karo Na 13 A Xi’an

An Yi Taron Kaddamar Da Tsarin Kawancen Kafafen Watsa Labarun Kasashe Masu Tasowa Da Dandalin Yada Labarai Na Bidiyo Karo Na 13 A Xi’an

November 6, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

November 6, 2025
Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

November 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

November 6, 2025
Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

November 6, 2025
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

November 6, 2025
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

November 6, 2025
A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

November 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.