• English
  • Business News
Saturday, July 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Wasu Suka Kashe Direban Keke Napep A Jihar Kaduna

by Abubakar Abba
3 years ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Yadda Wasu Suka Kashe Direban Keke Napep A Jihar Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu da ake zargin barayin Keke Napep ne, a unguwar Sabon tasha a jihar Kaduna, sun kashe wani mai sana’ar tuka Keke Napepe mai suna Mohammed Ashiru dan kimanin shekara 36 tare da arcewa da Keken.

Marigayin ya kasance mazuni ne a Gundumar Rigasa kuma ya na da ‘ya’ya biyu, an kuma bar mata daya dake dauke da juna biyu.

  • Kudin Da NNPC Ke Kashewa A Tallafin Mai Ya Wuce Kima – Hamid Ali
  • Jami’an Kashe Gobara Sun Ceto Mutum 91 Da Dukiyar Da Ta Kai Kusan Naira Miliyan 25 A Kano

Wani ganau wanda shi ma mai sana’ar ce tuka Keke Napepe Usman Idris ya ce, ya na kan hanyarsa ta zuwa Marabar Rido a cikin jihar, ya ga wasu ‘yansandan Sabon Tasha sun sa wasu yara dauko gawar marigayin wacce aka sheke shi da wayar cable.

Leadership ta samu jin ta bakin shugaban sashen bayar da Kekunan haya ga masu sana’ar ta tuka Keken na kamfanin Goronyo da ke a jihar Aminu Ibrahim wanda kuma marigayin ke yin aikin da Kekensu, inda ya ce, wani dan uwan marigayin ne ya kira ni a waya ya sheda min aukuwar lamarin.

Aminu ya kara da cewa, daga baya kuma wani direban Keke Napep ya kira ni a waya ya ce min an tsinci gawar marigayin a Karji da ke a anguwar ta Sabon Tasha a cikin wani Kwalbati.

Labarai Masu Nasaba

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

‘Yansanda Sun Gurfanar Da Lauya A Abuja A Kotu Bisa Tuhumarsa Da Aikata Sojan Gona

Ya ci gaba da cewa, mun je ofis din ‘yansanda na gundumar Sabon Tasha, inda suka bamu gawar marigayin aka kaita gidan su aka yi masa zana’ida kamar yadda addinin Musulunci ya tadar.

Sai Aminu ya sanar da cewa, ana zargin wani suna Nura mazauni a layin ‘yan Kefi a Gudundur ta Rigasa kan lamarin bisa ganin Keken, inda ya kara da cewa, inda muka kai maganar a ofis ‘yansanda na Gundumar Rigasa, amma DPO din ofishin ya sheda mana ofishin ‘yansanda na Sabon Tashar ke da hurumin gudanar da bincike ganin a yankin ne lamarin ya auku. Ya ce, a yanzu haka, caji ofis na anguwar Sabon Tasha, na ci gaba da gudanar da bincike kan kisan na marigayin.

Binciken da wakilim ya yi, ya gano cewa, an ‘yansanda sun cafke matar wanda ake zargin da kuma wani kabir Sani da aka iske a gidan na wanda ake zargin anga Keken a gidansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaDansandaKadunaKeke NapepKisa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ango Da Wasu Mutum Shida Sun Mutu A Inugu

Next Post

Matar Wanda Ya Kashe ‘Ya’yansa Ta Tona Asirinsa

Related

An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

7 hours ago
‘Yan Sanda Sun Kama Mutum 2 Kan Zargin Jefe Wani Direba Har Lahira A Ondo
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Gurfanar Da Lauya A Abuja A Kotu Bisa Tuhumarsa Da Aikata Sojan Gona

1 month ago
Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe
Kotu Da Ɗansanda

Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe

1 month ago
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Kama Wani Mutum Mai Shekaru 75 Da Laifin Safarar Muggan Kwayoyi

3 months ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum 245 Da Miyagun Kwayoyi Da Makamai A Abuja

4 months ago
‘Yansanda A Legas Sun Kama Mutum 35 Da Ake Zargi Da Fashi Cikin Mako Guda
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda A Legas Sun Kama Mutum 35 Da Ake Zargi Da Fashi Cikin Mako Guda

4 months ago
Next Post
Matar Wanda Ya Kashe ‘Ya’yansa Ta Tona Asirinsa

Matar Wanda Ya Kashe ‘Ya’yansa Ta Tona Asirinsa

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

July 5, 2025
Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

July 5, 2025
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

July 5, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

July 5, 2025
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

July 5, 2025
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

July 5, 2025
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

July 5, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

July 5, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

July 5, 2025
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.