• English
  • Business News
Thursday, June 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Dubban Matasa Tare Da Sace Shanu A Jihar Neja

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Tsohuwa Mai Shekara 120 A Sakkwato
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla manoma 50 ne aka ruwaito cewa, ‘yan bindiga sun hallaka su a yankuna da ban da ban da ke a cikin karamar hukumar Rafi da ke a jihar Nija, inda harin ya janyo daruruan wasu mazauna yankimn suka arce daga gidajen su.

An ruwaito cewa, maharani sun kai harin ne a makon da ya gabata.

  • Zan Yi Aiki A Bayyane Tare Da Shugabannin Majalisa Ta 10 – Tinubu
  • Jakadun Kasashen Afirka Sun Bayyana Gamsuwa Ga Makomar Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Daya  daga cikin manoman mai suna Abdullahi Usman, ya bayyana cewa, maharan su sama da 100 akan Babura kimanin, 50, sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.

Abdullahi ya bayyana cewa, maharani sun dawo da kai farmakin su da ne da karfi, inda ya sanar da cewa, harin na sa kara lalata al’amura a kaukan.

“Maharan su sama da 100 akan Babura kimanin , 50, sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.”

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Tura Ɗan Tiktok Gidan Yari Kan Shigar Mata Da Kalaman Batsa A Kano

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

“Sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.”

Shi ma wani manomin wanda ya arace daga kauyen mai suna Abdulmalik Usman, ya ce ‘yan bindigar sun kai hare-hare a kauyaka da dama da ke a cikin jihar, ciki har da a Gidigori, Gando, Kusherki.

A cewarsa, ‘yan bidigar sun kuma yi awon gaba da Akuyoyin mu, Raguna da Shanu, inda ya ci gaba da cewa, bayan sun kai harin a kauyen mu, sun kuma kusta kuyukan Madaka, Hanna-Wanka, Kukoki.

“’Yan bindigar sun kai hare-hare a kauyaka da dama da ke a cikin jihar, ciki har da a Gidigori, Gando, Kusherki.”

A cewarsa, daukacin karamar huikumar Rafi a yanzu babu wata kariya, sama da manoma 50 ne aka kashe a Rafi a makon da ya wuce.

Masu manazuna kuyukan sun yi zargin cewa, darun soji da ke a Kagara da Pandogari, ba su kawa wa kauyakan dauki ba a lokacin da maharani suka kai masu harin, inda ya kara da cewa, sojijin suna yin sintin su ne kawai a garin Kagara.

Mai Magana da yawun rundunar ‘yan sanda na jihar DSP Wasiu Abiodun ya bayyana cewa, rundunar  ta tura jami’anta zuwa kauykan da aka kai hare-haren don kwantra da kura.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NejaShanuYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mahmoud Abbas: Inganta Dangantakar Da Ke Tsakanin Kasarsa Da Sin Na Karfafa Gwiwar Falasdinawa Wajen Samun Ci Gaba

Next Post

Hatsari Ne Babba Sakin Nnamdi Kanu —Asari Dokubo

Related

Kotu Ta Tura Ɗan Tiktok Gidan Yari Kan Shigar Mata Da Kalaman Batsa A Kano
Manyan Labarai

Kotu Ta Tura Ɗan Tiktok Gidan Yari Kan Shigar Mata Da Kalaman Batsa A Kano

6 hours ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

8 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

11 hours ago
Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato
Manyan Labarai

Mutum 7 Sun Rasu Sakamakon Kifewar Kwale-kwale A Sakkwato 

12 hours ago
Sabon Shugaban Koriya Ta Kudu Ya Yi Alkawarin Sulhu Da Takwaransa Na Arewa
Labarai

Sabon Shugaban Koriya Ta Kudu Ya Yi Alkawarin Sulhu Da Takwaransa Na Arewa

13 hours ago
DSS
Labarai

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

15 hours ago
Next Post
Hatsari Ne Babba Sakin Nnamdi Kanu —Asari Dokubo

Hatsari Ne Babba Sakin Nnamdi Kanu —Asari Dokubo

LABARAI MASU NASABA

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

June 4, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

June 4, 2025
Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba

Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba

June 4, 2025
Kotu Ta Tura Ɗan Tiktok Gidan Yari Kan Shigar Mata Da Kalaman Batsa A Kano

Kotu Ta Tura Ɗan Tiktok Gidan Yari Kan Shigar Mata Da Kalaman Batsa A Kano

June 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

June 4, 2025
Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

June 4, 2025
Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

June 4, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

June 4, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

June 4, 2025
Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato

Mutum 7 Sun Rasu Sakamakon Kifewar Kwale-kwale A Sakkwato 

June 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.