• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Dubban Matasa Tare Da Sace Shanu A Jihar Neja

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Tsohuwa Mai Shekara 120 A Sakkwato
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla manoma 50 ne aka ruwaito cewa, ‘yan bindiga sun hallaka su a yankuna da ban da ban da ke a cikin karamar hukumar Rafi da ke a jihar Nija, inda harin ya janyo daruruan wasu mazauna yankimn suka arce daga gidajen su.

An ruwaito cewa, maharani sun kai harin ne a makon da ya gabata.

  • Zan Yi Aiki A Bayyane Tare Da Shugabannin Majalisa Ta 10 – Tinubu
  • Jakadun Kasashen Afirka Sun Bayyana Gamsuwa Ga Makomar Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Daya  daga cikin manoman mai suna Abdullahi Usman, ya bayyana cewa, maharan su sama da 100 akan Babura kimanin, 50, sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.

Abdullahi ya bayyana cewa, maharani sun dawo da kai farmakin su da ne da karfi, inda ya sanar da cewa, harin na sa kara lalata al’amura a kaukan.

“Maharan su sama da 100 akan Babura kimanin , 50, sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.”

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

“Sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.”

Shi ma wani manomin wanda ya arace daga kauyen mai suna Abdulmalik Usman, ya ce ‘yan bindigar sun kai hare-hare a kauyaka da dama da ke a cikin jihar, ciki har da a Gidigori, Gando, Kusherki.

A cewarsa, ‘yan bidigar sun kuma yi awon gaba da Akuyoyin mu, Raguna da Shanu, inda ya ci gaba da cewa, bayan sun kai harin a kauyen mu, sun kuma kusta kuyukan Madaka, Hanna-Wanka, Kukoki.

“’Yan bindigar sun kai hare-hare a kauyaka da dama da ke a cikin jihar, ciki har da a Gidigori, Gando, Kusherki.”

A cewarsa, daukacin karamar huikumar Rafi a yanzu babu wata kariya, sama da manoma 50 ne aka kashe a Rafi a makon da ya wuce.

Masu manazuna kuyukan sun yi zargin cewa, darun soji da ke a Kagara da Pandogari, ba su kawa wa kauyakan dauki ba a lokacin da maharani suka kai masu harin, inda ya kara da cewa, sojijin suna yin sintin su ne kawai a garin Kagara.

Mai Magana da yawun rundunar ‘yan sanda na jihar DSP Wasiu Abiodun ya bayyana cewa, rundunar  ta tura jami’anta zuwa kauykan da aka kai hare-haren don kwantra da kura.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NejaShanuYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mahmoud Abbas: Inganta Dangantakar Da Ke Tsakanin Kasarsa Da Sin Na Karfafa Gwiwar Falasdinawa Wajen Samun Ci Gaba

Next Post

Hatsari Ne Babba Sakin Nnamdi Kanu —Asari Dokubo

Related

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi
Daga Birnin Sin

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

3 hours ago
NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210
Manyan Labarai

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

4 hours ago
Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

6 hours ago
Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji
Manyan Labarai

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

8 hours ago
Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…
Ra'ayi Riga

Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

9 hours ago
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara
Manyan Labarai

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

11 hours ago
Next Post
Hatsari Ne Babba Sakin Nnamdi Kanu —Asari Dokubo

Hatsari Ne Babba Sakin Nnamdi Kanu —Asari Dokubo

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

June 26, 2025
Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

June 26, 2025
An Yi Bikin Nune-Nunen Kayan Al’adu Na Murnar Cika Shekaru 55 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Italiya A Rome

An Yi Bikin Nune-Nunen Kayan Al’adu Na Murnar Cika Shekaru 55 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Italiya A Rome

June 26, 2025
NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

June 26, 2025
Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

June 26, 2025
Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

June 26, 2025
Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

June 26, 2025
Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

June 26, 2025
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

June 26, 2025
Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

June 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.