• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Dubban Matasa Tare Da Sace Shanu A Jihar Neja

by Abubakar Abba
2 years ago
Neja

Akalla manoma 50 ne aka ruwaito cewa, ‘yan bindiga sun hallaka su a yankuna da ban da ban da ke a cikin karamar hukumar Rafi da ke a jihar Nija, inda harin ya janyo daruruan wasu mazauna yankimn suka arce daga gidajen su.

An ruwaito cewa, maharani sun kai harin ne a makon da ya gabata.

  • Zan Yi Aiki A Bayyane Tare Da Shugabannin Majalisa Ta 10 – Tinubu
  • Jakadun Kasashen Afirka Sun Bayyana Gamsuwa Ga Makomar Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Daya  daga cikin manoman mai suna Abdullahi Usman, ya bayyana cewa, maharan su sama da 100 akan Babura kimanin, 50, sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.

Abdullahi ya bayyana cewa, maharani sun dawo da kai farmakin su da ne da karfi, inda ya sanar da cewa, harin na sa kara lalata al’amura a kaukan.

“Maharan su sama da 100 akan Babura kimanin , 50, sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.”

LABARAI MASU NASABA

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

“Sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.”

Shi ma wani manomin wanda ya arace daga kauyen mai suna Abdulmalik Usman, ya ce ‘yan bindigar sun kai hare-hare a kauyaka da dama da ke a cikin jihar, ciki har da a Gidigori, Gando, Kusherki.

A cewarsa, ‘yan bidigar sun kuma yi awon gaba da Akuyoyin mu, Raguna da Shanu, inda ya ci gaba da cewa, bayan sun kai harin a kauyen mu, sun kuma kusta kuyukan Madaka, Hanna-Wanka, Kukoki.

“’Yan bindigar sun kai hare-hare a kauyaka da dama da ke a cikin jihar, ciki har da a Gidigori, Gando, Kusherki.”

A cewarsa, daukacin karamar huikumar Rafi a yanzu babu wata kariya, sama da manoma 50 ne aka kashe a Rafi a makon da ya wuce.

Masu manazuna kuyukan sun yi zargin cewa, darun soji da ke a Kagara da Pandogari, ba su kawa wa kauyakan dauki ba a lokacin da maharani suka kai masu harin, inda ya kara da cewa, sojijin suna yin sintin su ne kawai a garin Kagara.

Mai Magana da yawun rundunar ‘yan sanda na jihar DSP Wasiu Abiodun ya bayyana cewa, rundunar  ta tura jami’anta zuwa kauykan da aka kai hare-haren don kwantra da kura.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami
Manyan Labarai

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

November 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

November 1, 2025
Next Post
Hatsari Ne Babba Sakin Nnamdi Kanu —Asari Dokubo

Hatsari Ne Babba Sakin Nnamdi Kanu —Asari Dokubo

LABARAI MASU NASABA

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

November 1, 2025
Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

November 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.