ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Dubban Matasa Tare Da Sace Shanu A Jihar Neja

by Abubakar Abba
3 years ago
Neja

Akalla manoma 50 ne aka ruwaito cewa, ‘yan bindiga sun hallaka su a yankuna da ban da ban da ke a cikin karamar hukumar Rafi da ke a jihar Nija, inda harin ya janyo daruruan wasu mazauna yankimn suka arce daga gidajen su.

An ruwaito cewa, maharani sun kai harin ne a makon da ya gabata.

  • Zan Yi Aiki A Bayyane Tare Da Shugabannin Majalisa Ta 10 – Tinubu
  • Jakadun Kasashen Afirka Sun Bayyana Gamsuwa Ga Makomar Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Daya  daga cikin manoman mai suna Abdullahi Usman, ya bayyana cewa, maharan su sama da 100 akan Babura kimanin, 50, sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.

ADVERTISEMENT

Abdullahi ya bayyana cewa, maharani sun dawo da kai farmakin su da ne da karfi, inda ya sanar da cewa, harin na sa kara lalata al’amura a kaukan.

“Maharan su sama da 100 akan Babura kimanin , 50, sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.”

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

“Sun kai harin a kauyukan ne da misalign karfi 2 na ranar Jum’ar da ta gabata, inda suka kai har zuwa safiyar Asabar suna cin Karensu babu babbaka.”

Shi ma wani manomin wanda ya arace daga kauyen mai suna Abdulmalik Usman, ya ce ‘yan bindigar sun kai hare-hare a kauyaka da dama da ke a cikin jihar, ciki har da a Gidigori, Gando, Kusherki.

A cewarsa, ‘yan bidigar sun kuma yi awon gaba da Akuyoyin mu, Raguna da Shanu, inda ya ci gaba da cewa, bayan sun kai harin a kauyen mu, sun kuma kusta kuyukan Madaka, Hanna-Wanka, Kukoki.

“’Yan bindigar sun kai hare-hare a kauyaka da dama da ke a cikin jihar, ciki har da a Gidigori, Gando, Kusherki.”

A cewarsa, daukacin karamar huikumar Rafi a yanzu babu wata kariya, sama da manoma 50 ne aka kashe a Rafi a makon da ya wuce.

Masu manazuna kuyukan sun yi zargin cewa, darun soji da ke a Kagara da Pandogari, ba su kawa wa kauyakan dauki ba a lokacin da maharani suka kai masu harin, inda ya kara da cewa, sojijin suna yin sintin su ne kawai a garin Kagara.

Mai Magana da yawun rundunar ‘yan sanda na jihar DSP Wasiu Abiodun ya bayyana cewa, rundunar  ta tura jami’anta zuwa kauykan da aka kai hare-haren don kwantra da kura.

Neja
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato
Tsaro

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi
Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Next Post
Hatsari Ne Babba Sakin Nnamdi Kanu —Asari Dokubo

Hatsari Ne Babba Sakin Nnamdi Kanu —Asari Dokubo

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.